Hotunan abubuwan da suka faru a Afirka a makon jiya | BBC Hausa

Zababbun hotuna daga fadin Afirka a wannan makon:

A boy reading the Koran - Sunday 12 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Wani yaro musulmi yana karatun Kur’ani a Al-Kahira, Masar ranar Lahadi yayin watan azumin Ramadan…

A large number of people sitting inside a mosque waiting to break the fast - Sunday 12 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Duk dai a rana guda, musulmai sun taru don zagayowar ranar da aka bude masallacin Al-Azhar a Al-Kahira karo na 1079 kafin su yi buda baki.

three men share a bottle of water - Monday 13 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Can a tsibirin Ibo na Mozambique, wasu Musulmai suna raba ruwa don yin buda baki daf da faduwar rana, ranar Litinin.

Protesters wave the Algerian flag beneath a shower of water - Friday 10 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Ranar Jumna’a, masu zanga-zangar neman sauyi na daga tutar Algeria a lokacin da ake yayyafi a babban birnin Algiers.

Three somali women putting food into small take away containers - Wednesday 15 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Yayin da wasu mata ‘yan Somaliya suka nannade hijabansu don shirya abincin buda bakin da kungiyar agaji ta kasar Turkiyya ta samar a Mogadishu ranar Laraba.

A mother carrying a bag on her head and a baby on her back - Saturday 11 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Wata mata ta murmusa a lokacin da take goye da jaririyarta a birnin Harare, Zimbabwe ranar Asabar.

A large group of people dancing with a

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Magoya bayan Lazarus Chakwera, shugaban jam’iyyar Congress Party a Malawi na rawa a babban birnin Lilongwe ranar Lahadi.

Three children seen through the broken window of a bus - Friday 10 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

To sai dai a Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo ranar Juma’a, yanayin ba na farin ciki ba ne inda ake hangen yara uku ta wata fasasshiyar tagar motar bas mai dauke da ‘yan gudun hijirar Sudan ta Kudu daga iyaka zuwa garin Biringi na kasar Congo….

A South Sudanese woman standing in a colourful dress - Saturday 11 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Wata mata ‘yar gudun hijira ‘yar Sudan ta Kudu ta nuna atamfar ta mai haske a wani sansanin ‘yan gudun hijira a Biringi na Jamhuriyar Demokradiyyar Congo ranar Asabar.

Presentational white space

Woman plaits a little girl's hair whilst two other women look on

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Wata mata ‘yar Zimbabwe na yi wa wata yarinya kitso a babban birnin Harare ranar Litinin.

Mid-shot on legs on a railway track - Sunday 12 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Wani mai zanga-zanga na tafiya a kan titin jirgin kasa da aka rufe wanda ke zuwa har inda ake gudanar da zanga-zanga a babban birnin Sudan, Khartoum ranar Lahadi.

Hotuna daga: Getty Images

More News

ÆŠalibai a Jami’ar Jos na zanga-zanga saboda rashin wuta da ruwa

Wasu daliban jami’ar Jos da ke jihar Filato a ranar Alhamis sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da matsalar karancin ruwa da rashin...

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...