Mutane kan shafe sa’o’i suna jiran mota musammam ma alokutan zuwa aiki da bayan an tashi daga aiki. Wasu daga cikin fasinjojin sunyi korafin yadda sai mutum yana da karfi
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Mutane kan shafe sa’o’i suna jiran mota musammam ma alokutan zuwa aiki da bayan an tashi daga aiki. Wasu daga cikin fasinjojin sunyi korafin yadda sai mutum yana da karfi
Sir Alex Ferguson ya ce yana fatan Manchester United za ta yi nasara idan ya je wasanta da Wolves . Manchester United za ta karrama tsohon kociyanta Sir Alex Ferguson
Majiyar jaridar DAILY NIGERIAN ta ruwaito cewa, akwai yiyuwar Kwankwaso, surikinsa Abba Kabir Yusuf, zai tsayar a matsayin dan takarar Gwamnan jihar Kano Karkashin Jam’iyyar PDP. Malam Salihu Sagir Takai
Gwamnan jihar Sokoto Aminu Tambuwal ya bayyana cewa shima ya yi na’am da ra’ayin a sake fasalin kasar nan wadda yana daga cikin abin da zai fi maida hankali a
Dakarun Najeriya, karkashin jagorancin Garizon kwamanda, runduna ta uku dake birnin Jos, Birgediya Janar Ibrahim Muhammad, ya ce binciken da suka fara gudanarwa na nuni da cewar an gano motar
Ruwan sama ba kakkautawa ya raba daruruwan mutane da gidajensu a wasu unguwanni dake wajen birnin Kaduna. Gidaje da dama ne
Ministan lafiya Farfesa Isaac Adewale ya ziyarci, Abubakar Duduwale mutumin da ya yi tattaki daga Yola zuwa Abuja domin halartar bikin
‘Yan majalisar dokoki a Najeriya sun gabatar da wani sabon kudurin doka da nufin bai wa Jakuna kariya daga safarar su da ake yi zuwa kasashen ketare. A jiya majalisar