Tsohon Gwamnan Jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya ce ba ya cikin ’yan Arewa da ke haɗuwa domin cewa dole ne Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bar mulki. Sai dai
Tsohon Gwamnan Jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya ce ba ya cikin ’yan Arewa da ke haɗuwa domin cewa dole ne Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bar mulki. Sai dai
An gabatar da sabbin sojojin Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya a wani bikin yayewa da aka gudanar a yau Asabar a birnin Zaria, bayan kammala horo na tsawon watanni shida.
Wasu mutane uku ’yan ƙabilar Fulani da hukumar tsaro ta farin kaya ta DSS ta tsare tsawon watanni sun bayyana jin daɗi da kuma ɓacin rai bayan sakin su da
Wani dalibi na Jami’ar Najeriya Nsukka (UNN) ya rasa ransa bayan dukan da ake zargin ‘yan uwansa dalibai suka yi masa a ɗakin kwanan maza na Eni Njoku, sakamakon zargin
Akalla daliban Jami’ar Jos (UNIJOS) takwas sun rasu da safiyar Alhamis, 11 ga Disamba, bayan wata babbar tirela ta kwace hanya wa direban inda ya buge bas ɗin da ke
An samu rsshin jituwa a zauren Majalisar Dattawa ranar Laraba yayin da Sanata Abdul Ningi daga Bauchi ya jagoranci korafe-korafe kan yadda ake aiwatar da umarnin Shugaba Bola Tinubu na
Rundunar Ƴan Sanda ta Babban Birnin Tarayya ta kama wani mutum mai shekaru 32 da ake zargi da yunƙurin samo alburusai domin ƙungiyoyin ’yan bindiga da ke aiki a Jihar
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wata ganawa ta musamman da Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, a Villa ta Shugaban Ƙasa da ke Abuja ranar Litinin. Rahotanni sun nuna
Hukumar ECOWAS ta bayyana damuwa kan bayanan da suka fito game da yunkurin kifar da gwamnati da aka yi a Jamhuriyar Benin. Ta ce lamarin abu ne mai tsanani kuma
Rundunar sojin Benin ta tabbatar da cafke wasu sojoji da ake zargi da hannu a yunkurin kifar da gwamnati, ciki har da wadanda ake ganin su ne suka shirya wannan
Sojojin Rundunar Hadin Gwiwa ta Operation Udo Ka (OPUK) tare da jami’an Neighbourhood Watch sun kubutar da mutane 14 da aka yi garkuwa da su a wani samame da aka
Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya bayyana cewa yarjejeniyar zaman lafiya da al’ummomi suka kulla da ’yan bindiga a wasu yankuna na jihar suna fara nuna tasiri, inda ake
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana a ranar Juma’a cewa har yanzu yana cikin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), duk da sanarwar da wani ɓarin jam’iyyar da
Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Bauchi ta cafke wani da ake zargi da dillancin miyagun ƙwayoyi, Ogbu Simon, a ƙaramar hukumar Ningi, inda ta kuma kwato ƙwayoyi masu yawa da
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya mika sunan tsohon Shugaban Ma’aikatan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa (ritaya), domin nada shi sabon Ministan Tsaro. Tinubu ya bayyana sunan Musa a cikin
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga wani taron sirri na gaggawa da manyan hafsoshin tsaro a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja a ranar Talata. Taron ya gudana ne
Gwamnan Jihar Taraba, Agbu Kefas, ya kai ziyara fadar shugaban ƙasa a Abuja, inda ya shiga wata ganawar sirri da Shugaba Bola Ahmed Tinubu a safiyar Litinin. Kefas ya isa
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta sun sami nasarar kuɓutar da wasu ƴan mata 12 da aka yi garkuwa da su a gundumar Mussa da ke cikin ƙaramar hukumar Askira/Uba
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Katsina ta ce ta tarwatsa wani yunkurin harin ’yan bindiga a hanyar Kandawa zuwa Dankar da ke Karamar Hukumar Batsari, inda ta kwato bindigogin AK-47 guda
Fitaccen malamin addinin Musulunci kuma mashahurin mai wa’azi, Sheik Usman Dahiru Bauchi, ya rasu a birnin Kaduna. Rahotanni sun nuna cewa ya yi wafati ne a ranar Laraba bayan da