An ɗaure wanda ya yi lalata da ƴar shekaru 15

Wata kotu a Jihar Legas da ke Ikeja ta yanke wa wani mutum mai suna Onyeka Mbaka daurin zuwa gidan yari bisa zargin lalata da wata yarinya ‘yar shekara 15.

Alkali mai shari’a Rahman Oshodi ne ya bayar da umurnin a ci gaba da tsare wanda ake kara bayan an gurfanar da shi a gaban kuliya bisa wannan tuhuma a kansa.

Lauyan mai gabatar da kara, Mis Bukola Okeowo, ta shaida wa kotun cewa wanda ake tuhumar ya bata sunan wacce aka cutar a wani lokaci.

Okeowo ta ce lamarin ya faru ne a lamba 16, titin Moshalasi, a yankin Ilasa na jihar.

Ta ce wanda ake tuhumar ya yi lalata

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Wasu ɗaliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karɓar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...