Wani direban aikin kai kaya ya rasa ransa a wani hatsarin mota da ya faru a yankin Alapere da ke jihar Lagos, bayan wata tankar mai ta buge shi. Rahotanni
Wani direban aikin kai kaya ya rasa ransa a wani hatsarin mota da ya faru a yankin Alapere da ke jihar Lagos, bayan wata tankar mai ta buge shi. Rahotanni
Hukumar ‘Yan Sandan Jihar Legas ta sallami ‘yan sanda hudu bisa zargin hannu a kisan wasu ‘yan kasuwa bakwai a yankin Owode-Onirin na jihar. Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Legas, Mista
Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa (NPA) ta sanar da cewa akalla jiragen ruwa 28 ne ake sa ran za su iso tashoshin jiragen ruwa na jihar Lagos
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Legas ta sake cafke wani tsohon fursuna mai shekara 25 da haihuwa, tare da wasu mutum biyu da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a sassan
Akalla mutane takwas sun mutu a wani mummunan haɗarin mota da ya faru da safiyar Alhamis a kan babban titin Legas zuwa Ibadan, kusa da gadar Kara Bridge, wajen da
Shugaban Hukumar NYSC, Manjo Janar Olakunle Nafiu, ya bayyana cewa jihar Legas na adana kimanin naira biliyan 14.8 duk shekara ta hanyar amfani da matasan yi wa ƙasa hidima a
Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas ta sanar da cafke mutane 39 da ake zargi da aikata muggan laifuka daban-daban, da kuma ceto mutane 11 da aka sace, a wasu ayyukan
Wuta ta tashi a kan wani ƙaramin yanki na layin Lagos Blue Line a wuri da ke fuskantar tashar NEPA, kusa da gadar Eko, a yankin Apogbon na Jihar Lagos.
Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya bayyana shirin gwamnatinsa na fara biyan sabon mafi karancin albashi na N85,000 ga ma’aikatan jihar. Sanwo-Olu ya bayyana hakan ne a ranar Laraba yayin
Fasinjoji 21 ne suka rasa rayukansu bayan da wasu jiragen ruwa suka ci karo da juna a Imore dake karamar hukumar Amuwo-Odofin ta jihar Lagos.. Jiragen da kowanensu ke ɗauke
Fasinjoji 21 ne suka rasa rayukansu bayan da wasu jiragen ruwa suka ci karo da juna a Imore dake karamar hukumar Amuwo-Odofin ta jihar Lagos.. Jiragen da kowanensu ke ɗauke
Mai shari’a Rahman Oshodi na kotun laifuffukan lalata da cin zarafin cikin gida a jihar Legas da ke Ikeja ya yanke wa wani matashi mai suna David Charles hukuncin daurin
Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Elemoro reshen jihar Legas sun kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a fashi da makami a yankin Ibeju-Lekki da ke jihar a
Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan – Duro-Aina Adebola, Akindele Abiola, Faleke
Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan – Duro-Aina Adebola, Akindele Abiola, Faleke
Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan – Duro-Aina Adebola, Akindele Abiola, Faleke
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta kama wani mutum mai shekaru 47 da haihuwa bisa zarginsa da mallakar takardun karya na naira. Kakakin rundunar ‘yan sandan, SP Benjamin Hundeyin, wanda
Jam’iyyar PDP reshen jihar Legas, ta yi kira ga jami’an tsaro da hukumomin gwamnati da su sa kokari cikin gaggawa don ganin an sako shugaban jam’iyyar da aka sace, Philip
Fadar shugaban kasa ta musanta rade-radin da ake yi kan yunkuri na mayar da birnin tarayya zuwa Legas, inda ta jaddada cewa irin wannan ikirarin ba shi da tushe balle
Wata kotu a Jihar Legas da ke Ikeja ta yanke wa wani mutum mai suna Onyeka Mbaka daurin zuwa gidan yari bisa zargin lalata da wata yarinya ‘yar shekara 15.