Tsohon shugaban kwamitin shugaban ƙasa kan gyaran harkokin fansho, Abdulrashid Maina ya fito daga gidan gyaran hali bayan ɗaurin shekaru takwas da aka yi masa. Maina ya shafe shekaru a
Tsohon shugaban kwamitin shugaban ƙasa kan gyaran harkokin fansho, Abdulrashid Maina ya fito daga gidan gyaran hali bayan ɗaurin shekaru takwas da aka yi masa. Maina ya shafe shekaru a
Shugabannin jam’iyar PDP na kasa a karkashin jagorancin, Kabiru Tanimu Turaki sun gana da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan a babban birnin tarayya Abuja. Taron ganawar ya gudana ne a
Rundunar Ƴan Sanda ta Babban Birnin Tarayya ta kama wani mutum mai shekaru 32 da ake zargi da yunƙurin samo alburusai domin ƙungiyoyin ’yan bindiga da ke aiki a Jihar
Jami’an rundunar yan sandan Najeriya sun rufe ginin hedkwatar jam’iyar PDP dake Abuja. Rufe ginin hedkwatar jam’iyar ta PDP na zuwa ne biyo bayan tashin hankalin da aka samu a
An samu tashin hankali a hedikwatar jam’iyyar PDP da ke Abuja bayan yunƙurin gudanar da taruka guda biyu daga sassa daban-daban na jam’iyyar. Kwamitin NWC da aka zaba a Ibadan
Tsagin jam’iyar PDP dake samun goyon bayan tsohon gwamnan jihar Ribas kuma ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya kira wani taron gaggawa na shugabannin jam’iyar da kuma kwamitin amintattun
Jam’iyar PDP ta kori tsohon gwamnan jihar Rivers kuma ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike tare da wasu mutane daga jam’iyar. Jam’iyar ta dauki matakin korar ta su ne a
Rikicin da ya dabaibaye jam’iyar PDP ya dauki wani sabon salo a ranar lokacin da wani tsagin jam’iyar dake biyayya ga tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike su ka kwace
Omoyole Sowore dan gwagwarmaya kuma mai fafutukar kare hakkin bil’adama ya fito daga gidan yarin Kuje bayan da ya cika sharudan beli da kotu ta gindaya masa. An sako Sowore
Kamfanin mai na Najeriya, NNPCL ya kara kudin litar man fetur a gidajen mansa dake sassa daban-daban na Najeriya. A birnin tarayya Abuja da kuma Lagos, an kara kuɗin litar
Dakarun tsaro sun tabbatar da dawowar zaman lafiya a kauyen Dadu da ke karamar hukumar Kwali a Babban Birnin Tarayya, bayan tashin hankalin da ya faru tsakanin manoma da makiyaya
Fasinjoji da dama ne suka tsallake rijiya da baya bayan da jirgin kasa da suke ciki ya yi hatsari. Lamarin ya faru ne a kusa da garin Jere a lokacin
Ibrahim Musa, tsohon sanata da ya wakilci mazabar arewacin jihar Niger karkashin jam’iyar CPC ya rasu. Musa wanda lauya ne da ya shafe shekaru 17 yana aiki ya wakilcin al’ummar
Masu aikin ceto sun samu nasarar ceto, Aliyu Salisu wani dan kasar Jamhuriyar Nijar daga cikin baraguzan ginin bene mai hawa uku da ya ruguzo bayan da ya shafe sama
Babban sifetan yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya gana da tsofaffin jami’an yan sandan da suka yi ritaya. Ganawar ta gudana ne a hedkwatar rundunar dake Abuja kuma an yi
Wasu yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun harbe wani insifectan dan sanda da kuma wani dan bijilante a garin Zhibi dake makotaka da garin Dei-Dei
Gobara ta kone wani gidan biredi dake kallon babban Masallacin Juma’a dake Zuba yankin Gwagwalada a birnin tarayya Abuja. Wani mazaunin yankin, Shuaibu Abdullahi ya fadawa jaridar Daily Trust cewa
Babban Kamfanin Man Fetur na Najeriya, NNPCL ya kara farashin man fetur daga N910 ya zuwa N945 a gidajen mansa dake Abuja. Har ila yau kamfanin ya kuma kara farashin
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya kaddamar da aikin ginin ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC a Abuja. Da yake magana a wurin bikin aza harsashin tubalin ginin
Mutum daya aka bada rahoton ya jikkata a wata fashewar wani abu da tsakar ranar Litinin a wurin hawa motar haya dake kan babbar hanyar Mararaba zuwa Nyanya a birnin