Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu zai yiwa ƴan Najeriya jawabi a gobe ranar Lahadi kan zanga-zangar matsin rayuwa da ake gudanarwa a sassa daban-daban na ƙasarnan. A wata sanarwa da
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu zai yiwa ƴan Najeriya jawabi a gobe ranar Lahadi kan zanga-zangar matsin rayuwa da ake gudanarwa a sassa daban-daban na ƙasarnan. A wata sanarwa da
Jami’an ƴan sanda sun harba barkonon tsohuwa akan masu zanga-zanga a filin wasa na MKO Abiola dake Abuja a yayin da zanga-zanga kan matsanancin halin rayuwa ta shiga rana ta
Farashin doya ya yi ƙasa a kasuwanni a yayin da sabuwa da aka girbe ke shiga kasuwa kamar yadda jaridar Daily Trust ta tabbatar. Sabuwar doyar da aka girbe na
Rundunar ƴan sandan jihar Niger ta ce ɓata gari 11 aka kama da ake zargi suna da hannu a ƙone wani sashe na sakatariyar ƙaramar hukumar Tafa dake jihar.. Mai
Dakarun soja da suka fito daga barikin sojojin ta Zuma dake garin Suleja a jihar Niger sun buɗe hanyar Abuja zuwa Kaduna motoci su cigaba da wucewa bayan da masu
A halin yanzu dai hedikwatar jam’iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa na ci da wuta. An kona sakatariyar ne a lokacin rikicin da ya barke a zanga-zangar kin jinin
A yanzu haka dai dimbin masu zanga-zanga na gudanar da zanga-zanga kan wata babbar hanya a garin Kugbo da ke Asokoro a karamar hukumar Abuja Municipal Council (AMAC). Masu zanga-zangar
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta bayar da gudummawar buhunan shinkafa 25kg ga gidaje 2,400 a jihar Bauchi. An sanar da hakan ne a cikin wani faifan bidiyo da AIT
Firaiministan Burtaniya Keir Starmer a yammacin Laraba ya tattauna da shugaban Najeriya Bola Tinubu ta wayar tarho. Shugaban kasar ya taya firaministan murnar lashe zaben da ya gudana a baya-bayan
Ana zargin wata mata mai suna Rahimat Salaum da kashe mijinta dake da lalurar shanyewar ɓarin jiki a yankin Pegi dake birnin tarayya Abuja. SP Josephine Adeh mai magana da
Wani mutum mara aikinyi mai suna Cletus Gandu ɗan shekara 40 a ranar Laraba ya amsa laifin satar doya guda biyu saboda yana jin yunwa. Hukumar tsaro ta Civil Defence
Iran ta ayyana zaman makoki na kwanaki uku bayan mutuwar shugaban kungiyar Hamas, Ismail Haniyeh, wanda aka kashe a wani harin da aka dorawa Isra’ila. A ranar Laraba, Hamas ta
Sanata mai wakiltar mazaɓar kudancin jihar Borno a majalisar dattawa sanata Ali Ndume ya ƙi karbar sabon ofishin da kwamitin ayyukan majalisar dattawa ya bashi a cikin ginin majalisar dattawa.
Wasu ƴan bindiga da ba’asan ko suwaye ba sun kashe jami’an ƴan sanda huɗu a wurin wani shingen binciken ababen hawa dake kan hanyar Owerri-Onitsha a jihar Imo a ranar
Wasu matasa sun fantsama kan tituna inda suke zanga-zanga kan tsananin matsin rayuwa da ake fama da shi a ƙasarnan. Zanga-zangar ta su na zuwa ne kwanaki biyu gabanin fara
Majalisar Zartarwa ta tarayya ta amince da bukatar da shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya gabatar mata dake umartar kamfanin mai na Najeriya NNPCL da ya riƙa sayar da ɗanyen
Gwamnatin jihar Borno a kokarinta na ganin ta shawo kan matsalar tashin farashin kayayyakin abinci da kayayyakin more rayuwa, ta raba tireloli 20 dauke da shinkafa ga marasa galihu 35,000
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta ce jami’anta sun kama mutane 5 da ake zargin su da hannu a safarar wani jariri mai watanni biyu. Mai magana da yawun rundunar
Ifeanyi Ubah sanata mai wakiltar mazaɓar kudancin jihar Anambra a majalisar dattawa ya mutu. Rahotanni sun bayyana cewa sanatan ya mutu ne ranar Juma’a da daddare a birnin London bayan
Rundunar sojin Najeriya ta kori wasu sojoji 6 daga aikin bisa zarginsu da guduwa daga wajen wani waje da Boko Haram ta kai. Sojojin da ke aikin yaki da ‘yan