Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar A. Namadi, ya yi afuwa ga fursunoni goma da ke tsare a cibiyoyin gyaran hali daban-daban a fadin jihar. A cewar sanarwar da Kwamishinan Shari’a
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar A. Namadi, ya yi afuwa ga fursunoni goma da ke tsare a cibiyoyin gyaran hali daban-daban a fadin jihar. A cewar sanarwar da Kwamishinan Shari’a
Hukumomin Saudiyya sun tabbatar da ganin jinjirin watan Shawwal a yau Asabar, wanda ke nuna ƙarshen watan Ramadan da kuma fara bukukuwan Sallah. Shafin Inside the Haramain ya ruwaito cewa
Rundunar ‘yan sandan Jihar Imo ta tabbatar wa al’ummar Musulmi cewa an dauki matakan tsaro domin tabbatar da zaman lafiya yayin bukukuwan Sallah Eid-el-Fitr. Kakakin rundunar, DSP Henry Okoye, ya
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan mafarautan da aka yiwa kisan gilla akan hanyarsu ta zuwa gida bikin sallah. Wasu fusatattun matasa
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan mafarautan da aka yiwa kisan gilla akan hanyarsu ta zuwa gida bikin sallah. Wasu fusatattun matasa
Sulaiman Nazif Gamawa tsohon mataimakin shugaban jam’iyar PDP na ƙasa ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar PDP. Nazif wanda tsohon sanata ne da ya wakilci al’ummar mazabar arewacin Bauchi ya
Rundunar ‘yan sandan Jihar Zamfara ta dakile wani harin da ‘yan bindiga suka kai garin Keta da ke Karamar Hukumar Tsafe, inda ta kashe adadi mai yawa daga cikinsu, ciki
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun Litinin da Talata a matsayin ranakun hutun shagulgulan bikin Karamar Sallah. Magdalene Ajani babbar sakatariyar dindindin a ma’aikatar harkokin cikin gida ita ta sanar da
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Najeriya, EFCC, ta shirya gurfanar da mutum 37 da ake zargi da aikata zamba ta intanet a Jihar Kwara. Wadanda ake zargin
Wata babbar kotu a Jihar Filato ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu mutum biyu, Thomas Danboyi da Pam Lang, saboda kashe wani mutum mai suna Chung Bot.
An gano gawar wani matashi da aka bayyana da suna Rayyanu a wani masallaci bayan sallar asuba a garin Paso dake ƙaramar hukumar Gwagwalada a birnin tarayya Abuja. Wani mazaunin
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa har yanzu bai yanke shawara ba kan ko zai tsaya takarar shugabancin kasa a shekarar 2027. Atiku, wanda ya tsaya takara
Sojojin Sector 2 na Rundunar Sojin Najeriya, tare da hadin gwiwar Jiragen Yaki na Operation Fasan Yamma (OPFY), sun kubutar da mutane 101 da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da
Rundunar ƴan sandan jihar Adamawa ta ce ta kama wani da ake zargi da hannu a kisan Abbas Yuguda wani matashi mai sana’ar POS ɗan shekaru 30 a ƙaramar hukumar
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya nada Mai Martaba Sarkin Kauru, Alhaji Ya’u Shehu Usman, a matsayin Amirul Hajj da jagoran tawagar gwamnatin jihar don aikin Hajjin 2025. A
Hukumar Kula da Gyaran Hali ta Najeriya (NCoS) ta tabbatar da kama wasu daga cikin fursunonin da suka tsere daga Kurkukun Tsaro na Matsakaici da ke Koton Karfe, Jihar Kogi.
Siminalayi Fubara dakataccen gwamnan jihar Ribas ya ce bashi da wata alaƙa da wata ƙungiya ta masu tayar da kayar baya a yankin Neja Delta. Akwai dai zargin da ake
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da sake kama mutane 5 daga cikin 12 da suka tsere daga gidan gyaran hali na Koton Karfe a jihar Kogi biyo bayan tserewar da suka
Rundunar ‘yan sandan Jihar Adamawa ta bayyana cewa ta fara bincike kan kisan wani mai gudanar da hada-hadar POS mai suna Abbas Yuguda, mai shekaru 35, wanda wasu suka hallaka
Gwamnatin Jihar Kogi ta tabbatar da cewa fursunoni 12 sun tsere daga gidan yari na tarayya da ke Kotonkarfe da safiyar Litinin. Kwamishinan Watsa Labarai da Sadarwa na jihar, Kingsley