Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas ta sanar da cafke mutane 39 da ake zargi da aikata muggan laifuka daban-daban, da kuma ceto mutane 11 da aka sace, a wasu ayyukan
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas ta sanar da cafke mutane 39 da ake zargi da aikata muggan laifuka daban-daban, da kuma ceto mutane 11 da aka sace, a wasu ayyukan
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari ya karbi bakuncin tawagar wakilan gwamnonin jam’iyar APC a gidansa dake Kaduna a ranar Litinin. Tawagar ta samu jagorancin, Hope Uzodinma gwamnan jihar Imo wanda
Rundunar ‘yan sandan Jihar Katsina ta samu gagarumar nasara bayan da ta cafke wani shahararren dan fashi da makami wanda kuma ake zargin shugaban masu garkuwa da mutane ne, Abubakar
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta janye gayyatar da ta yi wa Sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II, dangane da wani rikici da ya auku yayin bukukuwan Sallah da suka gabata
Ministan ma’adanai, Dele Alake ya ce an kama wasu ƴan kasar waje su uku dake haƙar ma’adanai ba bisa ka’ida ba a Rafin Gabas dake ƙaramar hukumar Kokona ta jihar
Fasinjoji da dama sun tsallake rijiya da baya dai-dai lokacin da babbar motar hayar da suke ciki ta kama da wuta a yankin Maryland na jihar Lagos. Wani shedar gani
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Abia ta tabbatar da cewa wasu ’yan bindiga sun kashe ƙwararrun ma’aikata biyu ’yan ƙasar Sin da jami’in tsaronsu a ƙaramar hukumar Isuikwuato da ke jihar
A kalla mutane 18 ne suka rasa rayukansu a wani mummunan haɗarin mota da ya faru a kan titin Ikorodu zuwa Sagamu, Jihar Ogun, a ranar Asabar da yamma. Cikin
Aƙalla mutane 15 ne suka mutu wasu 10 suka jikkata a wani hatsarin mota da ya faru a garin Chiromawa, dake kan titin Kano zuwa Zariya. Hatsarin ya faru ne
Rundunar ƴan sandan jihar Taraba da haɗin gwiwar dakarun sojoji da kuma mafarauta sun ceto wani injiniya ɗan ƙasar Isra’ila, Gil Itamar daga hannun masu garkuwa da mutane a ƙaramar
Fitaccen malamin addinin Islama daga Jihar Bauchi, Dokta Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi, ya riga mu gidan gaskiya. Majiyoyi sun tabbatar da cewa marigayin ya rasu ne a gidansa da ke
An kai wani sabon hari kan sojoji daga Bataliya ta 312 da ke Barikin Kalapanzi a jihar Kaduna, inda aka kashe soja guda daya yayin da wani ya jikkata. Zagazola
A kalla mutane 10 ne suka rasa rayukansu a wani sabon hari da ‘yan bindiga suka kai a garuruwa biyar na Karamar Hukumar Bokkos da ke Jihar Filato. Wannan hari
Wata gobara da ta tashi da tsakar ranar Alhamis ta ƙone wani sashe na ginin Gidan Ado Bayero inda jami’ar North West take a ƙofar Nasarawa cikin birnin Kano. Gobarar
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya a yau, Laraba, domin wata gajeriyar ziyarar aiki a birnin Paris na ƙasar Faransa. Mataimakinsa na musamman kan harkokin watsa labarai, Bayo
Rundunar ƴan sanda a jihar Nasarawa ta ce jami’anta sun samu nasarar ceto ɗalibai biyu na Jami’ar Tarayya ta Lafia da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su. A wata
Gidajen mai a jihar Lagos sun kara kuɗin man fetur ya zuwa ₦930 akan kowace lita. Wani binciken da jaridar The Cable ta gudanar ta gano cewa gidan mai na
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya da aka dakatar, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta yi zargin cewa Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, da tsohon Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, sun shirya makircin
Mutane biyu sun rasa rayukansu a yayin da wasu 17 suka samu nau’in raunuka daban-daban bayan da wata motar tirela ta fadi a wurin wani shingen binciken sojoji dake kan
Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta cafke wani attajirin dan kasuwa mai suna Arokodare Damil Ebenezer, wanda ke da sansanin kasuwanci a Lekki, Lagos,