‘Yan wasan Egypt sun samu nasarar cire I kasar Kamaru da ke karbar bakuncin gasar cin kofin kasashen nahiyar Afirka a gasar ta AFCON. Hakan na nufin kasar ta Masar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
‘Yan wasan Egypt sun samu nasarar cire I kasar Kamaru da ke karbar bakuncin gasar cin kofin kasashen nahiyar Afirka a gasar ta AFCON. Hakan na nufin kasar ta Masar
Mutanen da basu gaza 19 ne ba suka mutu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru akan titin Damaturu zuwa Potiskum a ranar Alhamis. A cewar sakataren asibitin Damagum,
Kwamitin riko dake jagorancin Jam’iyar APC na kasa ya kaddamar da shugabbin jam’iyar daga jihohi 34 da kuma birnin tarayya Abuja gabanin babban taron jam’iyar na ranar 26 ga watan
Majalisar dattijai ta Najeriya ta yi kira ga sojojin Najeriya cewa su rika kai hari kan ‘yan bindiga maimakon su jira sai an kai musu hari su nemi fansa. Ta
Hukumar NBC dake lura da kafafen yada labarai a Najeriya ta bayyana dalilan da yasa ta dakatar da shirin Idon Mikiya. Wannan mataki da hukumar kula da gidajen rediyo da
Majalisar wacce dama ta kafa kwamiti na musamman bayan samun rahoton batar makaman daga mai binciken kudi na kasa Adolphus Aghughu, ta ce sam batun ba zai bi ruwa ba.
A yau Talata ne ake sa ran Kotun Ɗaukaka Ƙara za ta yi zaman sauraron ƙarar rikicin shugabanci a jam’iyyar APC mai mulkin Jihar Kano tsakanin Gwamna Abdullahi Ganduje da
Kamfanin man fetur na Najeriya Nigerian National Petroleum Company (NNPC) ya ce ya kashe naira biliyan 100 kan gyaran matatun mai na ƙasar a cikin shekarar 2021. NNPC ya bayyana
Babbar Jam’iyyar adawa a Kano ta PDP ta nuna damuwa kan yadda gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje ya ke neman yi wa asusun jihar karkaf. Wannan kuwa ya biyo bayan
Rundunar sojin Najeriya ta ce a ci gaba da yaki da take da ” ‘yan ta’adda” a yankin arewa maso yammacin Najeriya, dakarun bataliya ta 120 da hadin gwiwar JTF
Wasu ‘yan sanda a Abuja, babban birnin Najeriya sun kama tsohon Kwamishinan Ayyuka na jihar Kano, Mu’azu Magaji. Lauyansa da kuma iyalansa sun tabbatar wa BBC cewa an kama tsohon
Gobara ta lalata dukiyar da ta kai ta naira biliyan dubu 3, wato tiriliyan 3 a Najeriya, kamar yadda Ministan harkokijn cikin gida na kasar, Rauf Aregbesola ya bayyana. Ministan
Dogayen layuka a gidajen mai na daga cikin alamun da ‘yan Najeriya ke la’akkari da su wajen yiwuwar samun karancin man fetur a kasar. Kamfanin man fetur na Najeriya NNPC
An kasa cimma matsaya a sulhun da jam’iyyar APC maiu mulki a Najeriya ke ƙoƙarin yi tsakanin ɓangaren gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje da Sanata Ibrahim Shekarau. Shugaban riƙo na
Akwai yiwuwar Najeriya ta ci gaba da ciyo bashi domin ci gaba da biyan tallafin man fetur, a cewar fadar shugaban ƙasa. Mai magana da yawun Shugaba Buhari, Femi Adesina,
Wasu mahara sun kai hari Ƙaramar Hukumar Kauru ta Jihar Kaduna tare da kashe wani makiyayi ta hanyar yanke kansa. Kwamashinan Tsaro Samuel Aruwan wanda ya tabbatar da faruwar lamarin
A kwanan nan gwamna Matawalle ya kai wa shugaba Buhari ziyara a fadarsa inda suka gana kan batun tsaro. Gwamnatin Zamfara ta bayyana cewa an ceto akalla mutane dubu 2,155
Gwamna Ganduje ya kuma yi alkawarin cewa gwamnati za ta kula da iyayen marigayiya Hanifa. Gwamnan jihar Kano a Najeriya Abdullahi Umar Ganduje ya yi wa iyayen Hanifa Abubakar ta’aziyyar
Jam’iyyar hamayya ta PDP a jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta yi kira ga gwamnan jihar Dakta Abdullahi Umar Ganduje da kada ya sake ya yi amfani da batun
Jiga-jigan mata mambobin jam’iyyar APC mai multi ciki har da uwargidan shugaban Najeriya, Aisha Buhari, sun ce suna shirye tsaf don jan ragamar mulki a kasar. Matan na jam’iyyar APC