Zababben shugaban kasa, Bola Tinubu, a ranar Alhamis, a Abuja, ya ce ba zai ci amanar da shugaban kasa, Muhammadu Buhari, da miliyoyin ‘yan Nijeriya suka ba shi ba. Ya
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Zababben shugaban kasa, Bola Tinubu, a ranar Alhamis, a Abuja, ya ce ba zai ci amanar da shugaban kasa, Muhammadu Buhari, da miliyoyin ‘yan Nijeriya suka ba shi ba. Ya
Gwamnatin Najeriya ta naɗa Sani Usman a matsayin babban shugaban kwalejin kimiyya da fasaha ta tarayya da ke Bauchi a jihar Bauchi. Ministan Ilimi, Adamu Adamu, ne dai ya mika
Kwana biyar gabanin ya sauka daga mulki shugaban kasa, Muhammad Buhari ya wani taron ganawa da kafatanin ma’aikatan da suke aiki a fadar Aso Rock. A mako mai zuwa ne
Jagoran jam’iyar NNPP na kasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya kai wa tsohon shugaban kasa, Ibrahim Badamasi Babangida ziyara a ranar Talata a gidansa na Hilltop Mansion dake garin Minna
Ɗantakar jam’iyyar APC a zaɓen sanatan Kano ta tsakiya, Alhaji Abdulsalam Abdulkarim Zaura ya shigar da ƙara a kotun sauraron kararrakin zabe dake Kano inda yake kalubalantar nasarar da Rufa’i
Alhazan jihar Nasarawa da dama ne suka tsallake rijiya da baya a lokacin da motar da suke ciki tayi hatsari. Motar maniyyatan ta yi hatsari ne a ranar Laraba a
Yayin da ya rage saura kwana biyar wa’adin mulkin Shugaba Muhammadu ya ƙare, shugaban ya yi bankwana da ma’aikatan fadar tasa. Bola Ahmed Tinubu dai shi ne wanda ya lashe
Biyo bayan cika sharuɗan da kotu ta gindaya masa a yanzu haka shahararren mawakin nan dan gidan Fela, Seun Kuti ya koma gida inda ya haɗu da iyalinsa bayan shafe
Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon Firaministan Birtaniya, Tony Blair a Abuja. Blair shi ne shugaban cibiyar Tony Blair Institute For Good Governance A cikin wani
Tony Blair, tsohon Firayim Ministan Burtaniya, ya ziyarci Asiwaju Bola Tinubu, shugaban kasa mai jiran gado, a ranar Talata. Wannan dai na zuwa ne mako guda kafin rantsar da zababben
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya kaddamar da sabon ginin helkwatar hukumar kwastam dake Abuja a ranar Talata. An gina ginin ne a bayan ginin hukumar sadarwa ta ƙasa NCC dake
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya zama sabon shugaban kungiyar gwamnonin Arewa, a ranar Talata. Yahaya wanda aka zaba a matsayin gwamnan jihar a shekarar 2019, ya sake lashe zabensa
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai ya amince da tsige sarakuna biyu a jihar. Sarakunan da aka tsige sun haɗa da Mai Martaba Jonathan Paragua Zamuna na masarautar,Piriga da Mai
An tsaurara matakan tsaro a Daura mahaifar shugaban kasa, Muhammad Buhari gabanin dawowarsa gida bayan kammala wa’adin mulkin sa. Buhari zai sauka daga mulki a mako mai zuwa bayan kammala
A yau Litinin ne matatar mai ta Dangote ta fara aiki. An kera matatar man ne don fitar da ganga 650,000 a kowacce rana domin sarrafa ma’aunin danyen mai daga
Wasu fusatattun matasa da ke Kofar Kabuga da ke a Jihar Kano sun ƙone wani a-daidaita-sahun da ake zargin cewa an yi amfani da shi wajen ƙwacen waya. Rahotannin da
Alhaji Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, shugaban Najeriya mai jiran gado, ya samu dawowa Najeriya bayan kwana goma da ya yi a Turai. Yau dai saura kwana tara Tinubun ya ɗare
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce jami’anta sun samu nasarar kama matar da ta cakawa yarinya yar shekara 8 wuka a ciki. Kakakin rundunar yan sandan jihar, Abdullahi Haruna
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da wasu yan kasar China uku a gaban wata babbar kotun tarayya dake birnin Abuja inda ake zargin su da hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba.
Wata mata mai suna Fatima Alaramma ta daɓa wa yarinya ‘yar shekara bakwai mai suna Sharifa Usman wuka a ciki, inda ta zargi mahaifinta da baiwa mijinta shawarar ya auri