Wasu ma’aikatan gwamnatin tarayya da dama na cigaba da nuna rashin jin dadinsu kan yadda har yanzu ba a biya su albashin wata Yuni ba. Ma’aikatan da dama sun bayyana
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wasu ma’aikatan gwamnatin tarayya da dama na cigaba da nuna rashin jin dadinsu kan yadda har yanzu ba a biya su albashin wata Yuni ba. Ma’aikatan da dama sun bayyana
Jami’an hukumar tsaro ta NSCDC sun tare wasu manyan motocin kaya guda biyu dake dauke da karfen digar jirgi a yankin Ooloru dake jihar Kwara. Kwamandan hukumar NSCDC na jihar
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kashe, Ahmad Kwatarkwashi wani jami’in Kungiyar Lauyoyin Najeriya ta NBA a gidansa dake karamar hukumar Bungudu ta jihar Zamfara. Da yake tabbatar
An sami rashin jituwa a Warri a yayin da wani direban Sienna ya cije kunnen Papu Prosper, jami’in binciken ababen hawa (VIO), a lokacin da suke yin sintiri a garin
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya fara biyan alawus-alawus na N6,500 duk wata ga masu fama da nakasa a jihar. Sakataren yada labarai na gwamnan, Malam Abubakar Bawa, ne ya
Kasar Saudiya ta sanar da zartar da hukuncin kisa kan wasu mutane biyar yan kasar hudu da kuma wani dan kasar Masar bayan da aka same su da laifin kai
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Ahmad Sani Yariman Bakura ya ce shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya nemi da ya jagoranci sulhu tsakanin gwamna Dauda Lawal Dare da kuma tsohon gwamna
Akalla mutane biyar ne suka mutu sannan wasu 11 suka jikkata bayan wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun harba makamin roka a wani gari a jihar Borno. Wasu
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta samu nasarar kwato wasu motocin dibar shara da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje ta sayar da su
Kungiyar Dillalan Man Fetur ta Najeriya IPMAN ta karyata ikirarin da ake yi na cewa kungiyar na da niyyar kara farashin man fetur zuwa Naira 700 kan kowace lita. Dele
Kamfanin Stallion Auto Keke Limited ya mika baburan Bajaj masu kafa uku guda 140 ga gwamnatin jihar Yobe. Ma’aikatar samar da ayyukan yi ce ta jihar ta karbi baburan a
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad ya bawa kowane mahajjacin jihar su 3000 kyautar kudi riyal 300. Bayanin haka na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai bawa gwamnan shawara
Rundunar yan sandan jihar Gombe ta kwato wasu shanu hudu da ake zargin an sace su ne daga wasu gidajen mazauna a jihar ana gab da bikin Babbar Sallah. Mai
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe a ranar Juma’a ta ce ta kashe wani da ake zargin dan fashi da makami ne a wata fafatawa, yayin da aka kama wasu uku,
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci ‘yan Najeriya da kada su yi gaggawar neman hanyoyin magance matsalolin da ke addabar al’ummar kasar, yana mai cewa yana daukar matakai a matsayinsa na
Kasashen Musulmin duniya na ci gaba da yin tir da kona Alƙur’ani da masu fitowa zanga-zanga suka yi a kasar Sweden. Kasar Maroko da ke Afirka ta yi wa jakadanta
Mutum daya ya rasa ransa yayin da daya ya jikkata sakamakon wani hari da wasu ‘yan bindiga suka kai ranar Litinin a kauyen Magamin Kano da ke karamar hukumar Ningi
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tabbatarwa da yan Najeriya cewa yana ” aiki ba dare ba rana” danshawo kan matsalolin da suka addabi kasarnan. A sakon sa na Babbar
A yammacin ranar Talata ne shugaba Bola Tinubu ya isa Legas daga birnin Landan domin gudanar da bukukuwan sallar Eid-el-Kabir na ranar Laraba. A Jirgin na Gulfstream Tinubu ya isa
Kwanaki biyu bayan jirgin ruwan dake dauke da daliban koyon aikin likita 14 ya kife a wani ruwa dake Calabar kuma aka ceto 11 daga ciki a yanzu an gano