Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air har
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air har
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa tattalin arzikin ƙasa ne ya hana shi bayyana gaban babbar kotun tarayya dake Abuja.
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar Litinin mai magana da yawun
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da korar wasu sojoji biyu da ake zargi da satar igiyoyin sulke a harabar matatar Dangote da ke jihar Legas. Sojojin biyu, Kofur Innocent Joseph
Jam’iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam’iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi masu sauya sheƙar ya zuwa
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun gano wata masana’anta da mayaƙan kungiyar ISWAP suke ƙera bama-bamai. Masana’antar ƙera bama-bamai an gano ta ne a Abulam-BUK dake ƙaramar hukumar Damboa ta jihar
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya ziyarci dakataccen ɗan majalisar dattawa sanata, Abdul Ningi dake wakiltar mazaɓar Bauchi ta tsakiya a majalisar dattawa. Atiku ya ziyarci sanata Ningi a
A ranar Talata 23 ga watan Afrilun 2024 ne shugaban kasa Bola Tinubu zai bar Abuja zuwa kasar Netherlands domin ziyarar aiki. Shugaban kasar zai kuma halarci taron tattalin arzikin
Mutane 14 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu 13 suka samu raunuka daban-daban a wani hatsarin da ya faru a unguwar Aloma da ke karamar hukumar Ofu a jihar
Mutanen da basu gaza 11 ne ba aka tabbatar da sun mutu a yayin da wasu 16 suka jikkata mutum ɗaya kuma ya tsira ba tare da ko ƙwarzane ba
Gwamnatin kasar Amurka ta fara shirin janye dakarunta daga jamhuriyar Nijar kamar yadda kafar yaɗa labarai ta CBS ta bada rahoto. Wani jami’in ma’aikatar wajen Amurka ya faɗawa kafar yaɗa
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kashe wasu ƴan ta’adda biyu a ƙauyen Kana dake ƙaramar hukumar Biu ta jihar Borno. A wata sanarwa ranar Asabar rundunar sojan ta ce an
Mutane 6 ne suka rasa rayukansu a wata arangama da aka yi tsakanin ‘yan bindiga da ’yan banga da aka fi sani da ‘Yan Sakai a karamar hukumar Gada a
Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo
Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a karamar hukumar Kukawa ta jihar Borno
Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon ɗaya daga cikin ƴan matan Chibok da mayaƙan Boko
A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta yi na kama tsohon Gwamnan Jihar,
Gwamnatin tarayya ta ce ta fara raba gidaje 8925 ga mutanen da suka nema kuma suka cancanci a basu a faɗin ƙasa baki ɗaya a karkashin shirin samar da gidaje
Wasu ƴan bindiga da ba a san ko suwaye ba sun kashe, Musa Ille sakataren jam’iyar PDP na ƙaramar hukumar Tsafe a jihar Zamfara. Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta yi nasarar lalata kilogiram 304,436 da lita 40,042 na haramtattun abubuwa da aka kama daga sassan jihohin Legas