A ranar Talata 23 ga watan Afrilun 2024 ne shugaban kasa Bola Tinubu zai bar Abuja zuwa kasar Netherlands domin ziyarar aiki. Shugaban kasar zai kuma halarci taron tattalin arzikin
A ranar Talata 23 ga watan Afrilun 2024 ne shugaban kasa Bola Tinubu zai bar Abuja zuwa kasar Netherlands domin ziyarar aiki. Shugaban kasar zai kuma halarci taron tattalin arzikin
Mutane 14 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu 13 suka samu raunuka daban-daban a wani hatsarin da ya faru a unguwar Aloma da ke karamar hukumar Ofu a jihar
Mutane 6 ne suka rasa rayukansu a wata arangama da aka yi tsakanin ‘yan bindiga da ’yan banga da aka fi sani da ‘Yan Sakai a karamar hukumar Gada a
Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo
Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a karamar hukumar Kukawa ta jihar Borno
A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta yi na kama tsohon Gwamnan Jihar,
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta yi nasarar lalata kilogiram 304,436 da lita 40,042 na haramtattun abubuwa da aka kama daga sassan jihohin Legas
Mambobin jam’iyyar APC a mazabar da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun dakatar da Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje. Majalisar zartarwar yankin Ganduje karkashin jagorancin
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Osun sun kama wani mazaunin kauyen Kajola da ke kusa da Apomu a jihar mai suna Lukman Adejoju bisa zargin kashe mahaifiyarsa mai suna Aminat,
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Legas, a ranar Juma’a, ta yanke hukuncin daurin watanni shida a gidan kaso wa Idris Olarewaju Okuneye, wanda aka fi sani da
Wasu ‘yan bindiga sun daki hotunan yadda suka gudanar da sallar Idi-el-Fitr ta bana da sauran bukukuwan da aka yi a fili a jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin
Ƴan sandan jihar Adamawa sun kama wani magidanci mai suna Ibrahim Abubakar dan shekara 33 da haihuwa da ke zaune a unguwar Sabon Gari-Futy a karamar hukumar Girei da laifin
Hedikwatar tsaro ta ce dakarun Operation Hadin Kai, a ranar Juma’a, sun kashe ‘yan ta’adda shida, bayan wani harin kwantan bauna da suka kai a hanyar Buratai-Buni Gari, a jihar
Gobara ta sake tashi a kasuwar Gamboru da ke kusa da unguwar Kwastam a Maiduguri babban birnin jihar Borno. Idan ba a manta ba dai, a ranakun 18 ga Maris,
Babbar kotun tarayya da ke Legas a ranar Juma’a ta tura , Idris Okuneye, wanda aka fi sani da Bobrisky gidan yari saboda wulakanta naira. Mai shari’a Abimbola Awogboro ya
Dakarun sojojin Najeriya a wani samame daban-daban da suka kai a jihohin Zamfara da Katsina sun kashe ‘yan ta’adda 11. A garin Zamafara, an kai samame maboyar wani shugaban ‘yan
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta ce ta kama wani sojan bogi da ake zargi da aikata laifukan yaki, wanda sojoji suka bayyana suna nema ruwa a jallo. Kakakin rundunar
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun, a ranar Juma’a, ta ce jami’anta sun kama wani mutum mai shekaru 24, Gadafi Bala, bisa zarginsa da lalata wata yarinya ‘yar shekara 14 a
Wasu daliban jami’ar Jos da ke jihar Filato a ranar Alhamis sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da matsalar karancin ruwa da rashin wutar lantarki a wuraren kwanansu. Daliban
Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba da rahoton raguwar ribar da