Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya halarci taron tunawa da cika shekaru 70 da haihuwa na tsohon gwamnan Jihar Bauchi kuma tsohon shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Alhaji Ahmadu
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya halarci taron tunawa da cika shekaru 70 da haihuwa na tsohon gwamnan Jihar Bauchi kuma tsohon shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Alhaji Ahmadu
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sauka a birnin Makurdi, babban birnin Jihar Benue, yayin da ake ci gaba da nuna damuwa kan hare-haren da suka faru a jihar kwanan
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa zai soke duk wasu ayyuka da ke cikin jadawalin aikinsa domin kai wa al’ummar Jihar Benue ziyarar jaje a ranar Laraba mai
Wata kotu a ƙasar Birtaniya ta yanke wa Adewale Kudabo, tsohon ma’aikacin asibitin York, hukuncin ɗaurin shekara guda a gidan yari bisa samunsa da laifin cin zarafin wata mara lafiya.
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana kisan da aka yi wa sama da mutum 200 a wasu ƙauyuka na jihar Benue a matsayin abin kunya da kuma
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta tura alluran rigakafin cutar shan inna guda miliyan biyu zuwa Jihar Kebbi a wani yunkuri na kasa baki ɗaya da nufin rigakafin yara ƙasa da shekara
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, tare da wasu jiga-jigan jam’iyyar adawa ta PDP a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja
Uwargidan shugaban ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta samu karramawar sarautar gargajiya daga Majalisar Sarakunan Gargajiya ta Jihar Enugu, inda aka ba ta sarautar ‘Ugosimba 1 of Enugu’, wato “Lu’ulu’u ko
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da cafke mutane 13 da ake zargi da hannu a kisan wani jami’in rundunar sojin ruwa, Laftanal Komodore M. Buba, a unguwar Kawo
Akalla mutane tara ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu goma sha ɗaya suka jikkata sakamakon mummunan haɗarin mota da ya auku a garin Kyaramma, ƙaramar hukumar Ringim, a jihar
A ranar Juma’a, wani mutum mai shekaru 43 da haihuwa mai suna Kazeem ya mutu bayan da ya fada cikin rijiyar gida a yankin Ile Alapo, unguwar Edun, da ke
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya roƙi ’yan Najeriya da su ci gaba da ba da cikakken goyon baya ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu domin cikar manufofinsa na samar
A ranar Juma’a, Musulman jihar Abia sun taru a filin wasan Umuahia domin gudanar da sallar Eid al-Kabir tare da sauran Musulmi a fadin duniya. Sallar ta fara da misalin
Wata kotun majistare da ke a Kano ta bayar da umarnin tsare wani fitaccen ɗan TikTok, Abubakar Kilina, bisa zargin sanya kayan mata da kuma wallafa abubuwan da suka saba
Wata mata mai juna biyu mai suna Hauwa Isah ta rasa ranta a hannun mijinta, Mohammed Sani, wanda ake zargin ya yi mata duka har lahira a unguwar Limawa da
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da bayar da gudummawar kuɗi har naira biliyan biyu da kuma tirela 20 na shinkafa
Dakarun tsaro na Najeriya sun kashe akalla ‘yan bindiga 45 a wani samame da suka kai kusa da garin Kuchi da ke karamar hukumar Munya a Jihar Neja. Wani masani
Gwamnatin Jihar Bauchi ta dauki sabon mataki na ƙarfafa tsaro a filin jirgin saman kasa da kasa na Sir Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi, inda ta haramta duk wasu
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen Jihar Neja ta nuna alhini da jimami kan mummunar ambaliyar da ta afkawa al’ummomin Mokwa, inda ta mika sakon ta’aziyya da goyon baya ga
Ƙungiyar ‘Yan Kasuwar Man Fetur ta Ƙasa (IPMAN) ta bayyana cewa akwai yuwuwar farashin lita ɗaya na man fetur ya sauka zuwa N800 a kwanaki masu zuwa, sakamakon haɗin gwiwar