Yadda ambaliyar ruwa take barna a Abuja

Ambaliyar ruwa ta ci gaba da barna a fadin Najeriya.

Wannan gadar a Apo ta karye ne sakamakon ruwan sama da ake ta yi ba kakkautawa a Abuja, babban birnin kasar.

Hakan ya sa dole motoci ke tsayawa sai ruwan ya dan lafa kafin su wuce.

Mazauna unguwar sun yi kira ga gwamnati da su agaza masu a gyara wannan hanyar.

Shugaban hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya, Injiya Mustapha Y Maihaja ya yi gargadin cewa jihohi 30 na fuskantar barazanar ambaliya.

  • Jihohi ’30’ ambaliyar ruwa za ta shafa a Najeriya

Bidiyo: Fatima Othman

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...