Wata mata ta haifi yan huɗu a Zamfara

Wata mata a garin Shinkafi na jihar Zamfara ta haifi yan huɗu a asibitin dake garin.

Duk da cewa an haife su lafiya jami’an kiwon lafiya a asibitin sun ce ana bukatar a saka yaran a kwalba dumamar jarirai domin suyi kwari.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]