Tsananin soyayya ta sa wata budurwa ta tare gidan su saurayinta a Kano

A wane al’amari mai ban mamaki musamman duba da al’ada irin ta Malam Bahaushe, wata budurwa mazauniyar Sabuwar Ƙofa da ke Kano ta faɗa lambun soyayya inda ta tare zuwa gidan su saurayinta da take so ya aure ta.

Wani rahoto da Freedom Radio Kano ta sake a yau Lahadi ya nuno yadda budurwar take faɗin yadda take tsananin son wannan saurayi nata.

A cewar saurayin, ta faɗa son nasa ne tun lokacin da ya tare mata faɗa.

Fuskar saurayin nata ke nan Hoto: Freedom Radio Kano

A daidai wannan lokaci kuma, Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta yi alkawarin shiga lamarin inda ta ce za ta duba yiwuwar taimakawa ganin sun yi aure.

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Wasu ɗaliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karɓar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...