Tinubu zai biya Ć´an ASUU albashin wata 4 na lokacin da suka yi yajin aiki

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da biyan malaman jami’a Ć´an Ć™ungiyar ASUU albashin wata huÉ—u cikin wata takwas É—in da ba a biya su ba a lokacin da suka yi wani dogon yajin aiki.

Idan ba a manta ba, zamanin da Muhammadu Buhari yake shugaban ƙasa ƴan ƙungiyar sun yi dogon yajin aikin da ya fitar da ɗalibai daga hayyacinsu.

Wannan ya sa Shugaba Buhari a lokacin daukar matakin Ć™in biyan duk wani ma’aikaci albashi muddin bai yi aiki ba.

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Wasu É—aliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karÉ“ar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...