Mutane biyu sun rasa rayukansu bayan da wani mamakon ruwan sama da ya haifar da ambaliyar ruwa a wani ɓangare na garin Damaturu babban birnin jihar Yobe. Hukumar bada agajin
Mutane biyu sun rasa rayukansu bayan da wani mamakon ruwan sama da ya haifar da ambaliyar ruwa a wani ɓangare na garin Damaturu babban birnin jihar Yobe. Hukumar bada agajin
Rundunar ‘Yan Sandan jihar Yobe ta kama wani da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi bayan ta kai samame wata ma’ajiyar ƙwayoyi a ƙauyen Danchuwa da ke ƙaramar hukumar Potiskum.
Tsohon sakataren gwamnatin jihar Yobe, Baba Malam Wali ya zama ɗan takarar gwamnan jihar karkashin jam’iyar APC a zaɓen shekarar 2027. Wali mai shekaru 68 an ayyana shi a matsayin
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta tabbatar da mutuwar jami’anta goma sha bakwai bayan harin ‘yan ta’adda a makarantar horas da dakarun musamman ta sojoji da ke Buni Yadi a karamar
Yan takara gwamna shida ƙarƙashin jam’iyar APC daga jihar Yobe sun gana da mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima kan rikicin da ya biyo bayan fitar da ɗantakarar gwamna da aka
Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe a arewa maso gabashin Najeriya sun nuna cewa wani harin jirgin yaƙi ya yi sanadin mutuwar gomman mutane da suka je kasuwar Jilli. Kasuwar
Dakarun Rundunar Tsaron Haɗin Gwiwa dake arewa maso gabas sun kashe akalla mayakan kungiyar yan ta’addan ISWAP/Boko Haram 20 a ciki har da kwamanda Abu Yusuf wanda shi ne Munzir
Gobara biyu da suka tashi a ƙananan hukumomin Bade da Karasuwa a jihar Yobe sun lalata dukiya ta miliyoyin naira. Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Jihar Yobe (SEMA) ta
Wata gobara da ta kama ta cinye wani sashe na babbar kasuwar Fika dake karamar hukumar Fika ta jihar Yobe inda ta kone kayayyaki da kuma kassara hada-hadar kasuwanci. Gobarar
Rundunar ’yan sandan Jihar Yobe ta tabbatar da faruwar wani rikicin cikin gida da ya jikkata wani magidanci a garin Potiskum. Rahotanni sun ce wata matar aure mai shekara 18,
Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Yobe ta sanar da cewa jami’anta daga ofishin Fika sun kama wani matashi mai shekaru 22 bisa zargin yin fyaɗe ga yarinya ‘yar shekara 11.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya umarci shugabannin kananan hukumomi guda 17 da ke jihar tare da hadin gwiwar sarakunan gargajiya da su dauki matakai cikin gaggawa domin dakile
‘Yan sanda a Jihar Yobe sun cafke mutum shida da ake zargi da hannu a kisan wasu jami’ansu guda biyu a kauyen Kolere da ke karamar hukumar Fune. Mataimakin Kwamishinan
Gwamnatin Jihar Neja ta ceto yara ƙanana 21 da aka yi niyyar safararsu daga ƙaramar hukumar Magama zuwa ƙasashen Mali da Nijar. An kama yaran ne a Gaidam, Jihar Yobe,
A kalla mutane 12 ne suka rasu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a titin Baimari–Geidam a jihar Yobe. Shugaban Sashen Hukumar Tsaro ta Tituna (FRSC) a jihar,
Biyo bayan harin da mayaƙan ƙungiyar ISWAP suka kai kan garin Mafa a jihar Yobe da ya jawo asarar rayuka masu yawan gaske an samu nasarar ɗauko gawarwakin inda aka
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya dakatar da Hon. idrissa Mai Bukar shugaban karamar hukumar Machina makonni 3 bayan da aka rantsar da shi tare da sauran ciyamomin da
Rundunar ƴan sandan jihar Yobe ta sanar da kama Haruna Muhammad mai shekaru 40 wanda aka yi ittifakin cewa shi ne shugaban wasu gungun ƴan ta’adda da suka yi ƙaurin
Mataimakin Babban Limamin Masallacin Yobe da Cibiyar Musulunci, Malam Mohammad Ali Goni Kamsulum, ya yi kira ga masu hannu da shuni da su rika raba nama don taimakawa marasa galihu
Gwamnatin tarayya tayi allawadai da harin da aka kai kan manyan turakun lantarki dake kai wuta jihar Yobe. A wani sako da ya wallafa a shafin X ranar Asabar, ministan