Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sanar da ƙaƙaba sabbin harajin shigar da kayayyaki daga ƙasashe da dama, ciki har da Najeriya. Sabbin harajin sun kai tsakanin kashi 10 zuwa 12.5
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sanar da ƙaƙaba sabbin harajin shigar da kayayyaki daga ƙasashe da dama, ciki har da Najeriya. Sabbin harajin sun kai tsakanin kashi 10 zuwa 12.5
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa ana samun ci gaba mai kyau a tattaunawar da ake yi tsakanin Amurka da Iran kan shirin nukiliyar Tehran. Trump ya bayyana hakan
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa Isra’ila ba za ta kasance a halin yanzu ba da ba don irin matakan da ya dauka ba, yayin da ya yi watsi
Likitan Shugaban Amurka, Donald Trump, Dokta Sean Barbabella, ya bayyana cewa shugaban na cikin ƙoshin lafiya kuma yana da cikakken ƙarfin ci gaba da gudanar da ayyukan shugabancin ƙasa. A
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce ƙasarsa za ta ci gaba da datse tasoshin ruwan Iran har sai an kammala yarjejeniyar kawo ƙarshen rikicin da ke tsakanin ƙasashen biyu. Trump
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa zai tattauna ta waya da shugaban Amurka Donald Trump a yau kan wasu muhimman batutuwa da suka shafi yankin Gabas ta Tsakiya. Netanyahu
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya gode wa Iran bayan sanarwar da ta yi na buɗe mashigar Hormuz ga dukkan jiragen ruwa har zuwa ƙarshen tsagaita wuta. Trump ya bayyana hakan
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake sukar ƙungiyar tsaro ta NATO, inda ya gargaɗe ta da ta nisanci mashigar Hormuz. Wannan na zuwa ne bayan Faransa da Birtaniya sun sanar
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa ƙasashen Lebanon da Isra’ila sun amince da tsagaita wuta na kwanaki 10, wanda zai fara aiki da ƙarfe 5:00 na yamma agogon ƙasar.
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa ƙasashen Lebanon da Isra’ila sun amince da tsagaita wuta na kwanaki 10, wanda zai fara aiki da ƙarfe 5:00 na yamma agogon ƙasar.
Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya bayyana cewa ƙasarsa ba za ta shiga yaƙi da Iran ba, duk da matsin lambar da yake fuskanta daga shugaban Amurka, Donald Trump. Starmer ya
Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya bayyana cewa ƙasarsa ba za ta shiga yaƙi da Iran ba, duk da matsin lambar da yake fuskanta daga shugaban Amurka, Donald Trump. Starmer ya
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa yana son rage hare-haren da ake kai wa Iran, inda ya alƙawarta cewa yaƙin zai kawo ƙarshe cikin mako biyu zuwa uku masu
Tsohon shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa Amurka da Isra’ila sun samu gagarumar nasara a kan sojojin ruwa da na sama da kuma jagororin Iran. A cewarsa,
Wasu ƙarin shugabannin ƙasashen Turai sun yi watsi da buƙatar Shugaban Amurka, Donald Trump, na neman taimako wajen tabbatar da tsaron zirga-zirgar jiragen ruwa a mashigin Hormuz, bayan Iran ta
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa kawo ƙarshen yaƙin da ake yi da Iran zai buƙaci amincewarsa tare da ta firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu. Jaridar The Times of Israel
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce ƙasarsa na ci gaba da yin “ƙoƙari” a yaƙin da take yi da Iran. Trump ya bayyana haka ne yayin da yake zantawa da
Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa ya kamata ya kasance cikin waɗanda za su zaɓi sabon jagoran addinin Iran. Trump ya yi wannan bayani ne a wata tattaunawa da kafar
Mai bawa shugaban kasa, Bila Ahmad Tinubu shawara kan harkokin tsaro , Mallam Nuhu Ribadu ya gana da shugabannin rundunar sojan Najeriya a hedkwatar hukumar dake yaki da ta’addanci. Duk