Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) da Kungiyar Hadin Gwiwar Ma’aikata (TUC) sun yi kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya janye abin da suka kira take hakkin dimokuradiyya, bayan
Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) da Kungiyar Hadin Gwiwar Ma’aikata (TUC) sun yi kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya janye abin da suka kira take hakkin dimokuradiyya, bayan
Mambobin kungiyar ƙwadago ta NLC da TUC a jihar Nasarawa sun janye yajin aikin da suka tsunduma a ciki kan kin aiwatar da fara biyan mafi ƙarancin albashi a jihar.
Kungiyar ƙwadago ta NLC reshen birnin tarayya Abuja ta umarci ma’aikatan dake kananan hukumomin 6 da su fara yajin aiki tun daga ranar 1 ga watan Disamba. Knabanyi Adalo shugaban
Ƙungiyar ƙwadago ta NLC ta bukaci a saki shugabanta Joe Ajaero ba tare da wani sharaɗi ba. Ƙungiyar ta bayyana haka ne cikin wata sanarwa da ta fitar ranar Litinin
Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta gayyaci shugaban ƙungiyar ƙwadago ta ƙasar (NLC), Joe Ajaero zuwa ofishinta a Abuja. Rundunar ta gayyace shi ne dai saboda amsa tambayoyi game da zargin
Mambobin kungiyar kwadagon da suka hada da Nigeria Labour Congress da Trade Union Congress, a ranar Talata, sun dakatar da yajin aikin na kwanaki biyar, kamar yadda wani jigo a
Bayan ganawar sa’o’i shida a ranar Litinin, gwamnatin Najeriya ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da kungiyar kwadago bayan da gwamnati ta yi alkawarin cewa shugaba Bola Tinubu ya kuduri
Mambobin kungiyar kwadago, a ranar Juma’a, sun shelanta yajin aikin sai baba-ta-gani a fadin kasar saboda kin amincewar da gwamnatin tarayya ta yi na kara karin mafi karancin albashi daga
Gwamnatin tarayya ta sake mika goron gayyata zuwa ga kungiyar kwadago domin ci gaba da tattaunawa kan batun mafi karancin albashi, kamar yadda wata majiya mai tushe ta shaida wa
Shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya, Joe Ajaero, ya bayyana cewa idan aka ci gaba da fuskantar hauhawar farashin kayayyaki ba tare da katsewa ba, kungiyar kwadago za ta iya neman
Kungiyoyin kwadagon Najeriya NLC da TUC sun dakatar da yajin aikin da suke yi a fadin kasar na wani dan lokaci sakamakon shiga tsakani da mai baiwa shugaban kasa shawara
Shugabannin kungiyoyin ƙwadago na NLC da TUC sun amince su tattauna da mambobinsu bayan ganawar da suka yi da tawagar gwamnatin tarayya a ranar Laraba kan yajin aikin da ake
Gamayyar kungiyoyin ƙwadago sun shirya shiga yajin aiki a ranar 8 ga watan Nuwamba kan yadda akaci zarafin shugaban kungiyar NLC, Kwamared Joe Ajaero. Haɗakar kungiyar ƙwadago ta NLC da
Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta ce tana tattaunawa kan duba yiyuwar kai shugaban kungiyar Joe Ajaero ƙasar waje domin a duba lafiyarsa. Benson Upa mai magana da yawun kungiyar
Daga Sabiu Abdullahi A halin yanzu dai ƙwararrun likitoci a asibitin koyarwa na jami’ar tarayya dake Owerri na kokarin ceto idanun Joe Ajaero, shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya NLC, biyo
Kungiyoyin Kwadago na NLC da TUC a Najeriya sun dakatar da shirinsu na tafiya yajin aiki nan da wata daya. Sun bayyana haka ne ranar Litinin da daddare, suna masu
Shugaba Bola Tinubu ya amince da karin Naira 10,000 ga ma’aikata na tsawon watanni shida. Hakan ya biyo bayan wani taro da jami’an gwamnatin tarayya suka yi da shugabannin kwadago
Kungiyar ƙwadago ta NLC ta ce babu wata yarjejeniya da ta shiga da gwamnatin tarayya domin ta dakatar da shiga yajin aikin sai baba ta gani da kuma zanga-zanga da
Kungiyar ƙwadago ta NLC ta umarci ma’aikata da su koma bakin aiki bayan kammala yajin aiki na kwanaki biyu. Kungiyar cikin wata sanarwa da ta fitar ranar Laraba ta umarci
Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta caccaki gwamnatin tarayya a kan tallafin da ta bayar wa jihohi bayan cire tallafin man fetur. Idan ba manta ba, Gwamnatin Tarayya a watanni