Dakarun Hedikwatar Brigade ta 14 na Rundunar Sojin Najeriya da ke aiki ƙarƙashin shirin Operation Eastern Sanity II sun kama mutane uku da ake zargi da safarar makamai a ƙaramar
Dakarun Hedikwatar Brigade ta 14 na Rundunar Sojin Najeriya da ke aiki ƙarƙashin shirin Operation Eastern Sanity II sun kama mutane uku da ake zargi da safarar makamai a ƙaramar
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki a safiyar Lahadi a kauyen Wake da ke karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna, inda suka kashe mutane akalla takwas tare da jikkata kimanin
Rahotanni daga jaridar The Times of India a ranar Asabar sun bayyana cewa, rundunar ‘yan sandan yaki da laifukan intanet ta cafke wasu ‘yan Najeriya uku, Lezhu John, Gibril Mohammed,
Majalisar dattawa ta amince da naɗin Laftana Janar Olufemi Oluyede a matsayin babban hafsan sojin ƙasa na Najeriya. Amincewar ta biyo bayan nazarin rahoton kwamitin harkokin rundunar soji na majalisar,
Hukumar Kula da Abinci da Magunguna ta Kasa (NAFDAC) ta yi kira ga masu sayar da kayan nama daskararre da su daina sayarwa da rarraba kayayyakin da babu rajista ko
Rundunar ‘Yan sandan Birnin Tarayya ta kashe wasu ‘yan fashi guda biyu yayin musayar wuta tare da kama wasu hudu a yankin Jahi na babban birnin kasa. Haka kuma, an
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Ogun sun kama Ibrahim Aliu mai shekaru 41 a duniya a Papa Olosun, Oja Odan a karamar hukumar Yewa ta Arewa bisa zarginsa da lalata
Wasu ‘yan bindiga sun harbe Bako Bala, shugaban jam’iyyar APC na karamar hukumar Suru a jihar Kebbi, a yayin wani yunkurin yin garkuwa da shi a gidansa. A cewar Zaidu
Wata kotun Taliban a lardin Faryab na arewacin Afghanistan ta yi wa wata mace bulala 30 a gaban jama’a tare da yanke mata hukuncin watanni shida a gidan yari saboda
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Litinin ta yi watsi da karar da ke neman tsige tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje a matsayin shugaban
Fashewar wata tankar mai ta yi sanadiyyar mutuwar mutane 30 a hanyar Agaie-Bida a jihar Neja da safiyar Lahadi Rahotanni sun tattaro cewa tankar ta yi karo ne da wata
Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara musu alawus alawus na wata da
Gwamnatin tarayya ta sanar da karin kudin da ake kashewa wajen karbar fasfo din Najeriya. Kakakin Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS), DCI Kenneth Udo, wanda ya
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya jagoranci rabon tallafin abinci da gwamnatin tarayya ta bayar ga iyalai sama da 10,000 a karamar hukumar Mafa. An gudanar da rabon kayayyakin
A ranar Litinin 19 ga watan Agusta ne shugaba Bola Tinubu zai tafi kasar Faransa, inda zai tashi daga Abuja, babban birnin kasar. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa
Wani direban motar kasuwa ya mayarwa rundunar ‘yan sandan jihar Kano jakar da ta bata dauke da makudan kudade. Direban mai suna Safiyanu Mohammed dan shekara 36 yana zaune ne
Allah ya yi wa wani mahajjacin jihar Filato Ismaila Musa rasuwa a birnin Makka na kasar Saudiyya. Daiyabu Dauda, babban sakataren hukumar jin dadin alhazai ta jihar Filato ne ya
Jami’an ‘yan sanda daga babban birnin tarayya Abuja sun kashe wani dan bindiga tare da cafke uku a wani samame da suka kai. Ƴan sandan sun kai samamen ne a
Rundunar ‘yan sandan jihar Kogi ta bayyana cewa an ceto 14 daga cikin daliban jami’ar kimiyya da fasaha ta Confluence da ke Osara Okene da aka sace. Idan ba a
A ranar Talata 23 ga watan Afrilun 2024 ne shugaban kasa Bola Tinubu zai bar Abuja zuwa kasar Netherlands domin ziyarar aiki. Shugaban kasar zai kuma halarci taron tattalin arzikin