A ranar Laraba ne kotun koli ta ɗage hukunci a karar da jam’iyyar PDP da dan takararta, Sa’idu Umar suka shigar kan zaben gwamnan jihar Sakkwato, Ahmad Aliyu. Kwamitin mutum
A ranar Laraba ne kotun koli ta ɗage hukunci a karar da jam’iyyar PDP da dan takararta, Sa’idu Umar suka shigar kan zaben gwamnan jihar Sakkwato, Ahmad Aliyu. Kwamitin mutum
Kotun Koli ta tabbatar da Umo Eno a matsayin halastaccen zaɓaɓɓen gwamnan jihar Akwa Ibom. Rukunin alkalan kotun su biyar ƙarƙashin jagorancin mai shari’a, Uwani Abba-Aji ta yi watsi da
Kotun Koli ta saka ranar Alhamis domin sauraren karar shari’ar zaben gwamnan jihar Kano da aka daukaka kara a gabanta. Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf shi ne ya daukaka
Kotun Koli ta bayar da umarnin da a cigaba da yiwa Nnamdi Kanu shariar da ake masa kan zargin aikata ta’addanci. Alkalai biyar da suka saurari shariar sun yanke hukuncin
Kotun Koli ta saka ranar Alhamis domin yanke hukunci kan daukaka karar da Atiku Abubakar ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyar PDP a zaɓen da ya wuce da kuma Peter
An samu tashin gobara a wani sashe na Kotun Kolin Najeriya dake birnin tarayya Abuja. Kawo yanzu babu wani bayani kan musabbabin tashin gobarar amma wata majiya dake hukumar kashe
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya rantsar da mai shari’a, Olukayode Ariwoola a matsayin, babban Alkalin Alkalai na Najeriya. Hakan na zuwa ne biyo bayan murabus da tsohon Alkalin Alkalai na