Buhari ya rantsar da sabon Alkalin Alkalai

Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya rantsar da mai shari’a, Olukayode Ariwoola a matsayin, babban Alkalin Alkalai na Najeriya.

Hakan na zuwa ne biyo bayan murabus da tsohon Alkalin Alkalai na Najeriya, mai shari’a, Tanko Muhammad yayi saboda lalurar rashin lafiya.

A kwanakin baya ne wasu alkalai dake kotun suka zargi, mai shari’a, Tanko da tauye musu wasu hakkuna nasu da kuma almubazzaranci da kudaden kotun koli.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]