Buhari ya rantsar da sabon Alkalin Alkalai

Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya rantsar da mai shari’a, Olukayode Ariwoola a matsayin, babban Alkalin Alkalai na Najeriya.

Hakan na zuwa ne biyo bayan murabus da tsohon Alkalin Alkalai na Najeriya, mai shari’a, Tanko Muhammad yayi saboda lalurar rashin lafiya.

A kwanakin baya ne wasu alkalai dake kotun suka zargi, mai shari’a, Tanko da tauye musu wasu hakkuna nasu da kuma almubazzaranci da kudaden kotun koli.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]