Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da kisan wani mai suna, Aminu Habibu da dakarun sojan rundunar samar da tsaro ta Operation Safe Haven suka yi a yayin wata
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da kisan wani mai suna, Aminu Habibu da dakarun sojan rundunar samar da tsaro ta Operation Safe Haven suka yi a yayin wata
Jami’an tsaro na jihar Edo sun kama wani mutum mai suna Emmanuel Ovwarueso bisa zarginsa da fille kan diyarsa bisa zarginta da laifin kashe kudi a garin Benin na jihar
Wata mata mai ƴaƴa shida ta kashe kanta bayan da ta rataye kanta da zani a banɗaki. Lamarin ya jefa al’umma cikin ruɗani ya faru ne a garin Warri dake
Yan sanda a jihar Edo sun kama wani mutum mai suna, Salami Anedu ɗan shekara 21 kan zargin kashe matarsa sakamakon saɓani sa suka samu akan abinci. Mutumin da ake
A ranar Alhamis ne aka zargi wani mutum da kashe kakarsa mai shekaru 100 da gatari yayin da take zaune a kan keken guragu. Yana fuskantar shari’a a birnin Hamburg
Wata mata yar shekaru 26 mai suna, Gift Obieriei, ta cakawa masoyinta wuka mai suna, Eghosa Iguodala har ta kai ya rigamu gidan gaskiya a Benin babban birnin jihar Edo.
VOA Hausa— A farkon shekarar nan babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yankewa Maryam hukuncin kisa bayan da ta same ta da laifin kashe mijinta Bilyaminu Bello, da ga
An zargi jami’an yan sanda da kashe wasu matasa biyu, Ibrahim Isa wanda aka fi sani da Banufe da kuma Ibrahim Sulaiman wanda ake kira da Mainasara a unguwar Sharada