Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umaru Raɗɗa, ya biya wa maniyyatan jihar kuɗin hadaya domin sauƙaƙa musu gudanar da aikin Hajjin bana. An bai wa kowane maniyyaci Riyal 500 na Saudiyya
Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umaru Raɗɗa, ya biya wa maniyyatan jihar kuɗin hadaya domin sauƙaƙa musu gudanar da aikin Hajjin bana. An bai wa kowane maniyyaci Riyal 500 na Saudiyya
Jumullar alhazan Najeriya 6,635 ne suka isa ƙasar Saudiya bayan da jiragen dake jigilar alhazan su ka yi sawu 14 a yayin da aikin Hajji na Shekarar 2026 ke cigaba
Hukumar kula da jin daɗin alhazai ta jihar Kano ta ayyana ranar 14 ga watan Mayun 2026 a matsayin ranar fara jigilar maniyyata daga jihar zuwa ƙasar Saudiyya domin gudanar
Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON) ta sanar da rage kuɗin da masu niyyar zuwa aikin Hajji za su biya a shekarar 2026, inda ta ce sabon farashin ya yi ƙasa
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya nada Mai Martaba Sarkin Kauru, Alhaji Ya’u Shehu Usman, a matsayin Amirul Hajj da jagoran tawagar gwamnatin jihar don aikin Hajjin 2025. A
Zikirillah Hassan, shugaban hukumar Aikin Hajji Ta Kasa, NAHCON ya ce kamfanonin jiragen sama da aka amince su ɗauki alhazan bana zuwa kasar Saudiyya sun amince ayi karin dala $250
Manyan motocin safa-safa ne su ka kawo maniyatan babban masalacin birnin mai tsarki inda suka fara da Dawafi, sai dai mutane dubu shida ne aka amince su yi dawafin a
Asalin hoton, AFP Musulmi sun soma aikin Hajjin bana a kasar Saudiyya, ko da yake a wannan shekarar mutanen da ke aikin na Hajji ba su da yawa saboda annobar