Aƙalla mutane 97 sun mutu sakamakon ambaliyar ruwa a Jihar Assam da ke arewa maso gabashin Indiya, yayin da kusan mutane 170,000 suka fuskanci matsalar ambaliyar. Ambaliyar ta mamaye gidaje
Aƙalla mutane 97 sun mutu sakamakon ambaliyar ruwa a Jihar Assam da ke arewa maso gabashin Indiya, yayin da kusan mutane 170,000 suka fuskanci matsalar ambaliyar. Ambaliyar ta mamaye gidaje
Akalla gidaje sama da 200 ne suka rushe sakamakon ruwan sama mai tafe da iska mai ƙarfi da ya afku a ƙaramar hukumar Kusada da ke jihar Katsina. Lamarin ya
Akalla mutane uku ne ambaliyar ruwa ta tafi da su sakamakon ruwan sama mai ƙarfi da aka samu a garin Zariya, jihar Kaduna. Rahotanni sun nuna cewa an gano gawar
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da bayar da gudummawar kuɗi har naira biliyan biyu da kuma tirela 20 na shinkafa
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayyana cewa ana sa ran mamakon ruwan sama a bana zai haddasa ambaliyar ruwa a jihohi 30 da kuma birnin tarayya Abuja. Ministan albarkatun ruwa, Farfesa
A kalla gidaje 60 da kadarori na miliyoyin naira sun lalace a jihar Nasarawa sakamakon ambaliyar ruwa da ta afku a wasu kananan hukumomi biyu na jihar. Babban Darakta Janar
Hukumomin Libya sun ce adadin mutanen da suka mutu sakamakon ambaliyar ruwa da guguwa a kasar ya zarce 6,000. Sabbin alkaluman da gwamnatin Libiya ta fitar a ranar Larabar sun
A shekarar 2023, Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) ta bayyana cewa sama da mutane 33,000 ne ambaliyar ruwa ta shafa a jihohi goma na Najeriya. Daraktar Tsare-tsare,
Akalla gidaje 100 ne suka lalace sannan mutane 500 sun rasa matsuguni bayan ruwan sama na ranar Juma’a a jihar Gombe. Lamarin wanda ya faru a unguwar Dogon Ruwa da
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje da dama a Gusau babban birnin jihar Zamfara, biyo bayan mamakon ruwan sama da aka yi a yammacin Lahadi. An rawaito cewa ruwan sama da
Hakan dai na zuwa ne adai-dai lokacin da wadanda ambaliyar ta ritsa dasu ke neman tallafi daga cibiyoyi, kungiyoyi da hukumomin bada agaji. Baya ga lalata dukiya, ambaliyar ta yi
Al’ummar Karamar Hukumar Gassol da ke jahar Taraba ta arewacin Najeriya na cikin matukar tashin hankali biyo bayan wata mummunar ambaliya wadda ta yi sanadin salwantar rayukan yara a kalla