Saudiya ta kira taron gaggawa na kungiyar ƙasashen musulmi kan rikicin Gaza

Sarkin Saudiyya, Salman Bin Abdulaziz ya kira taron gaggawa na Kasashen Kungiyar Musulmi ta OIC.

Kungiyar ta OIC ita ce kungiya mafi girma bayan majalisar dinkin duniya inda take da kasashe mambobi sama da 50 da suka fito daga nahiyoyi da daban-daban.

A wata sanarwa da aka wallafa a shafin intanet na kungiyar ta OIC ta ce taron zai gudana ranar 18 da kuma 19 ga watan Satumba a birnin Jedda na kasar Saudiya

An kira taron na gaggawa ne domin tattauna rikicin da ake tsakanin kasar Isra’ila da kungiyar Hamas.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]