All stories tagged :
News
Featured
Jamilu Gwamna ya lashe zaÉ“en tikitin takarar gwamnan Gombe a jam’iyar...
Jam'iyyar APC ta ayyana Jamilu Isyaku Gwamna a matsayin wanda zai yi mata takarar gwamnan jihar Gombe a zaben shekarar 2027.
An ayyana Gwamna ne biyo bayan zaben fitar da gwani da aka gudanar a faÉ—in jihar.
Tun da farko gabanin zaɓen fitar da gwani gwamnan jihar, Inuwa Yahaya da kuma...



![FIRS retires directors in service for 8 years, appoints new officials [Full list]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/03/FIRS-retires-directors-in-service-for-8-years-appoints-new-officials-Full-list.jpg)











