All stories tagged :
News
Featured
Jamilu Gwamna ya lashe zaÉ“en tikitin takarar gwamnan Gombe a jam’iyar...
Jam'iyyar APC ta ayyana Jamilu Isyaku Gwamna a matsayin wanda zai yi mata takarar gwamnan jihar Gombe a zaben shekarar 2027.
An ayyana Gwamna ne biyo bayan zaben fitar da gwani da aka gudanar a faÉ—in jihar.
Tun da farko gabanin zaɓen fitar da gwani gwamnan jihar, Inuwa Yahaya da kuma...






![I tested positive for Coronavirus - Ogun ex-Sports Commissioner, Olopade [Video]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/03/I-tested-positive-for-Coronavirus-Ogun-ex-Sports-Commissioner-Olopade-Video.jpg)









