All stories tagged :
News
Featured
Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci biyu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Litinin ya rantsar da Joseph Tegbe a matsayin sabon ministan wutar lantarki da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye a matsayin ƙaramin ministan ma'aikatar harkokin waje.
An gudanar da bikin rantsuwar ne fadar shugaban ƙasa dake Abuja inda ta asamu halartar iyalan mutanen da kuma...




![FIRS retires directors in service for 8 years, appoints new officials [Full list]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/03/FIRS-retires-directors-in-service-for-8-years-appoints-new-officials-Full-list.jpg)








