All stories tagged :
News
Featured
An Kqshe Mutane 20, An kuma Sqce 30 A Harin Mafa...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan’adam ta Amnesty International a Najeriya ta bayyana cewa an kashe mutane 20 tare da sace aƙalla wasu 30 a yankin Mafa da ke jihar Borno.A cewar ƙungiyar, waɗanda aka kashe a ranar Talata 31 ga watan Maris 2026, ƴan gudun hijira ne maza da mata...







![Tight security as Buhari commissions projects in Imo [Photos]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2021/09/1631187414_Tight-security-as-Buhari-commissions-projects-in-Imo-Photos.jpg)








