All stories tagged :
News
Featured
Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci biyu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Litinin ya rantsar da Joseph Tegbe a matsayin sabon ministan wutar lantarki da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye a matsayin ƙaramin ministan ma'aikatar harkokin waje.
An gudanar da bikin rantsuwar ne fadar shugaban ƙasa dake Abuja inda ta asamu halartar iyalan mutanen da kuma...




![Nigerian doctors successfully separate conjoined twins in Abuja hospital [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/10/1540971491_Nigerian-doctors-successfully-separate-conjoined-twins-in-Abuja-hospital-PHOTOS.jpg)










