All stories tagged :
News
Featured
Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci biyu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Litinin ya rantsar da Joseph Tegbe a matsayin sabon ministan wutar lantarki da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye a matsayin ƙaramin ministan ma'aikatar harkokin waje.
An gudanar da bikin rantsuwar ne fadar shugaban ƙasa dake Abuja inda ta asamu halartar iyalan mutanen da kuma...








![I don't take orders from Abuja but Rivers people - Wike tells Buhari [VIDEO]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/04/I-dont-take-orders-from-Abuja-but-Rivers-people-Wike-tells-Buhari-VIDEO.jpg)





