Masu zanga-zanga sun nemi ministan Abuja Wike da ya yi murabus

Gamayyar kungiyoyin ‘yan asalin babban birnin tarayya Abuja da kungiyoyin farar hula sama da 10,000 ne suka fito gaban majalisar dokokin kasar a ranar Laraba, inda suka yi kira da Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya, da ya yi mury.

Masu zanga-zangar sun nuna rashin cancantar Wike a matsayin daya daga cikin dalilansu na yin zanga-zangar.

A jawabinsa na taron, shugaban kungiyar Adamu Kabir Matazu, ya bayyana tsohon gwamnan jihar Ribas a matsayin maras kunya.


Matazu ya bayyana damuwarsu game da alkiblar babban birnin tarayya Abuja a karkashin gwamnatin Wike, inda ya ce abin da ya yi ya kawo cikas ga manufofin shugaba Tinubu ba, har ma ya sanya shakku kan sahihancin gwamnatin tarayya.

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Wasu É—aliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karÉ“ar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...