‘Idan na sake aure, ba zan sake fitowa daga gidan miji ba’

Wata wadda ta shahara a kafar sada zumunta, Maimuna Giwa, ta ce idan Allah ya nufe ta da sake yin aure, ko dukanta mijin yake yi ba za ta fito ba.

Cikin wata tattaunawar da ta yi da Freedom Radio Nigeria, Giwa ta yi tsokaci kan irin darasin rayuwar da zaurawa ke koya a zaman gida a wannan zamanin.

A wannan lokaci dai ana fama da mace-macen aure ta kowane bangare duk da cewa malamai na addinin Musulunci suna bayar da shawara gane da yawan faruwar hakan a tsakanin al’umma.

More News

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani ɓangare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...

Manyan dillalan mai za su fitar da litar man fetur miliyan 300 a wannan makon

Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan...

Kotu ta ɗaure mutumin sa ya yi sama-da-faɗi da kuɗin marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...