‘Idan na sake aure, ba zan sake fitowa daga gidan miji ba’

Wata wadda ta shahara a kafar sada zumunta, Maimuna Giwa, ta ce idan Allah ya nufe ta da sake yin aure, ko dukanta mijin yake yi ba za ta fito ba.

Cikin wata tattaunawar da ta yi da Freedom Radio Nigeria, Giwa ta yi tsokaci kan irin darasin rayuwar da zaurawa ke koya a zaman gida a wannan zamanin.

A wannan lokaci dai ana fama da mace-macen aure ta kowane bangare duk da cewa malamai na addinin Musulunci suna bayar da shawara gane da yawan faruwar hakan a tsakanin al’umma.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]