‘Idan na sake aure, ba zan sake fitowa daga gidan miji ba’

Wata wadda ta shahara a kafar sada zumunta, Maimuna Giwa, ta ce idan Allah ya nufe ta da sake yin aure, ko dukanta mijin yake yi ba za ta fito ba.

Cikin wata tattaunawar da ta yi da Freedom Radio Nigeria, Giwa ta yi tsokaci kan irin darasin rayuwar da zaurawa ke koya a zaman gida a wannan zamanin.

A wannan lokaci dai ana fama da mace-macen aure ta kowane bangare duk da cewa malamai na addinin Musulunci suna bayar da shawara gane da yawan faruwar hakan a tsakanin al’umma.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]