Gidan mari ne ya fi dacewa da dana saboda gagararsa, inji wata mata

Gidan Mari

Wata mata da ke birnin Kano wadda na daga cikin iyayen da ‘ya’yansu da aka kange a gidajen mari a fadin jihar, ta ce ba ta ji dadin yadda aka fasa gidajen marin ba.

Matar dai ta ce kasancewar dan nata ‘gagararre’ sannan kuma ita da mahifinsa duk sun tsufa ya sa ba ta fatan dan nata ya koma gida.

Gwamnatin jihar Kano dai ta bayar da umarni ga dukkan masu gidajen gidan mari da su kulle gidajen.

To sai dai da dama daga cikin mahaifan yaran ba su je sun dauki ‘ya’yan nasu ba saboda tsoron abin da ka je ya zo.

Ranar Alhamis din ne dai rana ta karshe da gwamnatin jihar ta Kano ta bayar domin kowane mahaifi ya dauke dansa daga gidan marin.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]