Dubban mayakan Boko Haram na cigaba da mika wuya ga sojoji

Mayakan Boko Haram na cigaba da mika wuya dakarun rundunar sojan dake yaki da kungiyar a yankin arewa maso gabas.

Tun bayan da rundunar ta kaddamar da “OPERATION HADIN KAI” ake cigaba da samun irin wannan gagarumar nasara.

Kawo yanzu yayan kungiyar ta Boko Haram sama da dubu saba’in ne suka ajiye makamansu.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]