Dubban mayakan Boko Haram na cigaba da mika wuya ga sojoji

Mayakan Boko Haram na cigaba da mika wuya dakarun rundunar sojan dake yaki da kungiyar a yankin arewa maso gabas.

Tun bayan da rundunar ta kaddamar da “OPERATION HADIN KAI” ake cigaba da samun irin wannan gagarumar nasara.

Kawo yanzu yayan kungiyar ta Boko Haram sama da dubu saba’in ne suka ajiye makamansu.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]