COVID-19: Har Yanzu Ba Wanda Ya Kawo Mana Ko Naira Daga Cikin Tallafin Da Wasu Ke Ikirarin Sun Bayar— Gwamnatin Nijeriya

Kwamitin Shugaban Kasa na kula da yaki da cutar Coronavirus, Covid-19, sunce ce har yanzu basu karbi ko naira daga cikin tallafin da wasu kamfanoni suka bayar ba don yakar cutar Corona Virus ba kamar yadda Daily Nigeria ta ruwaito.

Lai Mohammed, mamba a kwamitin kuma Ministan Labarai da Al’adu ne ya sanar da hakan a ranar Juma’a lokacin da yake magana da manewa labarai don ba da cikakken bayani game da ayyukan kungiyar a kokarinta na yaki da cutar.

Mista Mohammed ya nuna rashin jin dadinsa game da kiraye-kirayen da wasu kungiyoyi masu zaman kansu ke yi na neman a binciki kwamitin a kan kwashe kudaden da aka tara daga masu bada Gudummuwar.

Har yanzu ba mu samu kobo guda daya ba; mutane suna son a bincike mu kan yadda muke kashe kudaden da ba mu gani ba. Inji shi.

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaĆ™i da yiwa tattalin arzikin Ć™asa ne ya hana shi bayyana...