Buhari ya dawo gida daga Equatorial Guinea

Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya dawo gida Najeriya bayan halartar taron kungiyar kasashen Tarayyar Afrika da aka gudanar a Malabo babban birnin Equatorial Guinea.

Buhari ya halarci taron kungiyar da aka gudanar akan tsattsauran ra’ayi da yawon bude ido.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]