Benatia ya yi ritayar buga wa Morocco kwallo

Morocco

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Medhi Benatia ya sanar da yin ritaya daga buga wa tawagar kwallon kafar Morocco tamaula.

Benatia mai shekara 32, mai tsaron baya ya buga wa Morocco wasa 62 ya kuma ci kwallo biyu kacal.

A lokacin da yake sanar da yin riyar, ya gode wa dukkan wadanda suka bashi gudunmawa da dukkan ‘yan kasar.

Kyaftin din tawagar Morocco ya koma taka-leda a Al Duhail ta Qatar a watan Janairu, bayan sama da shekara biyu da ya yi a Juventus.

Hakan ya bi sawun Mbarek Boussoufa da Karim Al Ahmadi wadanda suka yi ritaya daga buga wa Morocco tamaula a bana, bayan da kasar ta kasa taka rawar gani a kofin nahiyar Afirka da aka yi a Masar.

Benatia ya halarci wasan cin kofin nahiyar Afirka har sau hudu ya kuma je gasar cin kofin duniya da aka yi a Rasha a 2018.

Tuni ya sanar da kocin Morocco, Vahid Halilodzic da kar ya saka shi cikin ‘yan wasan da kasar za ta kara da Libya da kuma Gabon a cikin watan nan.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...