BBC Hausa: Taskun da matan da ba sa haihuwa ke shiga a Nijar

Wani bincike da sashen binciken kwa-kwaf na BBC Africa Eye ya yi, ya nuna taskun da matan da ba sa haihuwa ke shiga a Nijar.

Wasu mazan kan musguna wa matansu dalilin rashin haihuwa inda suke kara aure domin samun haihuwa.

Amma wani likita ya bayyana cewa “yakamata su ma matan su rika matsa wa mazajensu”.

Wata tsohuwa wadda bata taba haihuwa ba, ta bayyana cewa ta bi bokaye da malamai da ‘yan bori duk dan ta samu haihuwa amma bata samu ba.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]