A ranar Juma’a, Musulman jihar Abia sun taru a filin wasan Umuahia domin gudanar da sallar Eid al-Kabir tare da sauran Musulmi a fadin duniya. Sallar ta fara da misalin
A ranar Juma’a, Musulman jihar Abia sun taru a filin wasan Umuahia domin gudanar da sallar Eid al-Kabir tare da sauran Musulmi a fadin duniya. Sallar ta fara da misalin
Wata kotun majistare da ke a Kano ta bayar da umarnin tsare wani fitaccen ɗan TikTok, Abubakar Kilina, bisa zargin sanya kayan mata da kuma wallafa abubuwan da suka saba
Wata mata mai juna biyu mai suna Hauwa Isah ta rasa ranta a hannun mijinta, Mohammed Sani, wanda ake zargin ya yi mata duka har lahira a unguwar Limawa da
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da bayar da gudummawar kuɗi har naira biliyan biyu da kuma tirela 20 na shinkafa
Dakarun tsaro na Najeriya sun kashe akalla ‘yan bindiga 45 a wani samame da suka kai kusa da garin Kuchi da ke karamar hukumar Munya a Jihar Neja. Wani masani
Gwamnatin Jihar Bauchi ta dauki sabon mataki na ƙarfafa tsaro a filin jirgin saman kasa da kasa na Sir Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi, inda ta haramta duk wasu
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen Jihar Neja ta nuna alhini da jimami kan mummunar ambaliyar da ta afkawa al’ummomin Mokwa, inda ta mika sakon ta’aziyya da goyon baya ga
Ƙungiyar ‘Yan Kasuwar Man Fetur ta Ƙasa (IPMAN) ta bayyana cewa akwai yuwuwar farashin lita ɗaya na man fetur ya sauka zuwa N800 a kwanaki masu zuwa, sakamakon haɗin gwiwar
Jami’ar Clifford da ke Owerrinta, Jihar Abia, ta dakatar da wani jami’in ta mai suna Mista Obioma Nwogwgwu, bisa zargin neman lalata da wata dalibar ‘yar shekara 17. Kungiyar kare
Tsohon Ministan Sadarwa na Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami, ya bayyana alhininsa kan ibtila’in da ya afkawa wasu ‘yan kasuwa a kasuwar wayoyi ta Pantami, inda gobara ta kona musu
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya bayyana Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, a matsayin “bala’i” ga jam’iyyar PDP, yana mai kira da a gaggauta a kore shi
Gwamnatin Jihar Kano ta yi gargaɗi ga matasa masu tayar da tarzoma da tada hankali a cikin birnin, tana mai cewa ba za ta ƙara lamuntar rashin bin doka da
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Babachir Lawal, ya bayyana cewa hadakar jam’iyyun adawa da ke kokarin kifar da gwamnatin APC mai ci ba za ta fuskanci barazana ba ko da
Rundunar ‘yan sanda tare da hadin gwiwar masu gadi da mafarauta sun kama dagacin kauyen Guiwa da ke karamar hukumar Mashegu a jihar Neja tare da wasu mutane 13 bisa
Gwamnatin jihar Zamfara ƙarƙashin jagorancin Gwamna Dauda Lawal ta biya dukkan basussukan da gwamnatocin da suka gabace ta suka bari na biyan kuɗin jarabawa ga hukumomin WAEC da NECO, wanda
Akalla mutane 30 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu da dama suka tsere daga gidajensu, sakamakon sabbin hare-hare da aka kai kauyukan Munga da Magami da ke karamar hukumar
Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPC Ltd) ya bayyana cewa daga yau Asabar, 24 ga Mayu, 2025, za a rufe Matatar Mai ta Fatakwal don gudanar da aikin gyara na
Rundunar ’yan sandan jihar Legas ta sake kama wani ɗan fursuna mai suna Kabiru Oyedun, wanda ya tsere daga gidan gyaran hali na Ilesa da ke jihar Osun. Oyedun, ɗan
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun hallaka mutane huɗu, ciki har da sojoji biyu, a wani hari da suka kai kauyen Ijaha Ikobi da ke ƙaramar hukumar Apa
Gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya sun bayyana goyon bayansu ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu domin sake tsayawa takarar shugabancin ƙasa a zaɓen 2027.