Tsohuwar ‘yar takarar kujerar gwamnan jihar Adamawa a zaben 2023 karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Sanata Aishatu Dahiru Ahmed Binani, ta sauya sheka zuwa jam’iyyar African Democratic Congress (ADC).
Tsohuwar ‘yar takarar kujerar gwamnan jihar Adamawa a zaben 2023 karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Sanata Aishatu Dahiru Ahmed Binani, ta sauya sheka zuwa jam’iyyar African Democratic Congress (ADC).
Hukumomi a arewa maso yammacin Najeriya sun tabbatar da wani mummunan hari da wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne suka kai a ƙauyen Kairu da ke jihar Zamfara, wanda
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai hari da daddare a kauyen Zagami da ke yankin mazabar Yankara a karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina, inda suka hallaka
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP). A cikin wata sanarwa da ya fitar mai dauke da kwanan watan 14
Aƙalla manoma 27 ne suka rasa rayukansu a wani mummunan hari da wasu ‘yan bindiga suka kai a ƙauyen Bindi-Jebbu, wanda ke cikin Tahoss a ƙaramar hukumar Riyom ta jihar
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta tabbatar da cafke wasu mutane biyu da ake zargi da hannu a kisan wani dan kasar Sin mai suna Mr. Chen Wang, wanda ke aiki
An binne tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, a gidansa da ke Daura, jihar Katsina, da misalin ƙarfe 5:50 na yamma, a ranar Lahadi 13 ga watan Yuli, 2025. Buhari ya
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya kai ziyarar ta’aziyya ga uwargidar tsohon Shugaban Kasa marigayi Muhammadu Buhari, Hajiya Aisha Buhari, a birnin London na kasar Birtaniya. Shettima, wanda ya jagoranci
Mai ba Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu shawara kan harkokin yaɗa labarai da sadarwa, Sunday Dare, ya bayyana cewa akwai mutane da ba za su taɓa yafe wa Tinubu ba
Gwamnan Jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris, ya bayyana cewa zai rattaba hannu kan hukuncin kisa ga duk wanda aka samu da laifin bayar da bayanai ga ƴan bindiga, yana mai
Wata yarinya ƴar shekara 16 mai suna Joy Afekafe ta samu hukuncin daurin rai da rai a gidan gyaran hali, bayan samunta da laifin kashe wata malamar jami’a a Minna,
Tsohon Gwamnan Jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana cewa ba zai mara wa kowanne ɗan takara daga Arewacin Najeriya baya ba a zaben shugaban ƙasa da za a gudanar a
Tsohon mai magana da yawun Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu, ya bayyana cewa ya ƙirƙiro labarin cewa beraye sun mamaye Fadar Shugaban Ƙasa a shekarar 2017 ne domin karkatar
Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya kori Ayuba Mohammed Gital daga mukaminsa na Akawun rikon kwarya na Jami’ar Sa’adu Zungur (SAZU) saboda zargin almundahana da rashin gaskiya wajen tafiyar
Wasu mata masu zaman kansu da ke harkar karuwanci a birnin Akure, fadar gwamnatin jihar Ondo, sun bukaci kariya daga gwamnati bayan mutuwar wata daga cikinsu a wani rikici da
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya samu sabon mukami a hukumomin gwamnatin tarayya, kwana kalilan bayan murabus dinsa daga shugabancin jam’iyyar APC a matakin kasa. Ganduje ya samu
Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma gogaggen dan jarida, Dele Momodu, ya bayyana cewa gwamnatin jam’iyyar APC mai mulki na cikin fargaba sakamakon tasirin da tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya umarci shugabannin kananan hukumomi guda 17 da ke jihar tare da hadin gwiwar sarakunan gargajiya da su dauki matakai cikin gaggawa domin dakile
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana damuwarsa kan yadda jami’an gwamnati da hukumomin kasar ke kara nuna halin ko-in-kula da gayyatar da Majalisar Tarayya ke yi musu
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Dr. Babachir David Lawal, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar APC mai mulki, a daidai lokacin da ake kara samun tashin hankali a cikin jam’iyyar,