Yaƙin da ke gudana tsakanin Iran da Isra’ila tare da Amurka ya haddasa tashin gwauron zabi a farashin man fetur a kasuwannin duniya, inda farashin ganga ɗaya ya haura dala
Yaƙin da ke gudana tsakanin Iran da Isra’ila tare da Amurka ya haddasa tashin gwauron zabi a farashin man fetur a kasuwannin duniya, inda farashin ganga ɗaya ya haura dala
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa kawo ƙarshen yaƙin da ake yi da Iran zai buƙaci amincewarsa tare da ta firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu. Jaridar The Times of Israel
Jakadan gwamnatin China na musamman kan harkokin Gabas ta Tsakiya, Zhai Jun, ya kai ziyara ƙasar Saudiyya a wani yunƙuri na shiga tsakani domin rage tashin hankalin da yaƙin da
Jami’an Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) sun kama wani da ake zargin babban kwamandan kungiyar Eastern Security Network (ESN) ne, Sabastine Odo Odam, tare da Ejike Daniel, wanda ake
Ma’aikatar Lafiya ta ƙasar Lebanon ta bayyana cewa hare-haren Isra’ila sun kashe aƙalla mutum 300 tun bayan fara rikici da ƙungiyar Hezbollah a ranar Litinin. Hukumar ta ƙara da cewa
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce ƙasarsa na ci gaba da yin “ƙoƙari” a yaƙin da take yi da Iran. Trump ya bayyana haka ne yayin da yake zantawa da
Dakarun Juyin Juya Halin Iran (IRGC) sun bayyana cewa sun kai harin “manyan makamai” masu linzami kan wani sansanin sojin Amurka da ke ƙasar Bahrain. IRGC ta ce harin ya
Jami’ai a arewacin Najeriya sun ce sojojin ƙasar sun kashe ’yanbindiga 45 da suka kai hari wani ƙauye a jihar Katsina. Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne a yammacin
Iyalan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, sun bayyana cewa ci gaba da riƙe shi a tsare ya saba wa dokokin Najeriya, inda suka kuma zargi ana amfani da hukumar
Gobara biyu da suka tashi a ƙananan hukumomin Bade da Karasuwa a jihar Yobe sun lalata dukiya ta miliyoyin naira. Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Jihar Yobe (SEMA) ta
Hukumar ‘Yan Sandan Jihar Legas ta sallami ‘yan sanda hudu bisa zargin hannu a kisan wasu ‘yan kasuwa bakwai a yankin Owode-Onirin na jihar. Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Legas, Mista
Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa ya kamata ya kasance cikin waɗanda za su zaɓi sabon jagoran addinin Iran. Trump ya yi wannan bayani ne a wata tattaunawa da kafar
Wata gobara ta tashi a layin ’yan yadi na Sabuwar Kasuwar Azare, wato Abubakar Tatari Ali Market, da ke Jihar Bauchi. Shaidun gani da ido sun tabbatar cewa lamarin ya
Rahotanni sun ce wani jirgin ruwan yakin Iran ya nutse a tekun Sri Lanka bayan wani hari da aka kai masa. Rahoton ya ce sojojin ruwa da na sama na
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce za ta ci gaba da bibiyar lamarin Walida Abdulhadi har zuwa ƙarshe domin tabbatar da cewa an yi mata adalci. Gwamnan jihar, Malam Umar Namadi,
Wasu da ake zargin mayaƙan Boko Haram/ISWAP ne sun kashe aƙalla sojojin Najeriya tara tare da Babban Limamin wani gari bayan kai wani hari da suka yi a Ngoshe, ƙaramar
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da aikin manyan tituna guda shida a sassa daban-daban na Najeriya. Haka kuma ya amince da rusa gadar Carter da ke Legas tare
An ji jerin manyan fashe-fashe a birnin Erbil, babban birnin yankin Kurdistan da ke arewacin Iraq, lamarin da ya jefa mazauna yankin cikin fargaba. Rahotanni sun ce fashe-fashen sun auku
Ma’aikatar tsaron ƙasar Qatar ta bayyana cewa Iran ta kai hari da makamai masu linzami kan sansanin sojin Amurka da ke ƙasar. A cikin sanarwar da ta fitar, ma’aikatar ta
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa ƙasarsa na da isassun makaman yaƙi da za su iya wadatar da ita na dogon lokaci, yana mai cewa Amurka a shirye take