An jibge tarin sojoji na musamman a ginin majalisar dokokin Amurka – AREWA News

Biyo bayan zanga-zangar da aka gudanar a birnin Washington na ƙasar Amurika da ta kai ga mamaye ginin harabar majalisar dokokin kasar.
A yanzu haka an jibge tarin sojoji na musamman domin tsaron ginin majalisar gabanin rantsar da sabon shugaban kasar, Joe Biden.
Magoya bayan tsohon shugaban ƙasar Donald Trump ne suka mamaye ginin domin nuna adawarsu da tabbatar da zaben Joe Biden da majalisar ta shirya gudanarwa

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]