Biyo bayan zanga-zangar da aka gudanar a birnin Washington na ƙasar Amurika da ta kai ga mamaye ginin harabar majalisar dokokin kasar.
A yanzu haka an jibge tarin sojoji na musamman domin tsaron ginin majalisar gabanin rantsar da sabon shugaban kasar, Joe Biden.
Magoya bayan tsohon shugaban ƙasar Donald Trump ne suka mamaye ginin domin nuna adawarsu da tabbatar da zaben Joe Biden da majalisar ta shirya gudanarwa
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]