An fitar da hoton yan ta’addar da suka tsere daga gidan yarin Kuje

Hukumar kula da gidajen gyaran Hali ta Najeriya ta fitar jerin wasu hotuna na mutane 69 da ta bayyana da yan taaddar Boko Haram da suka tsere daga gidan yarin Kuje.

Hukumar ta bayyana haka ne cikin wani sako da ta wallafa a shafinta na Intanet.

Sakon mai dauke da hotunan yan ta’addar ya nemi jama’a su taimaka wajen bayar da bayanan da za su kai ga kama su.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]