An bawa Ganduje da matarsa sarautar gargajiya a Ibadan

Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje da maidakinsa, Hafsat Abdullahi Umar sun samu sarautar gargajiya daga masarautar Ibadan ta jihar Oyo.

Olubadan, Dr. Lekan Balogun shi ne ya jagoranci bikin nadin sarautar a wani kasaitaccen biki da aka gudanar ranar Asabar a Ibadan.

An DAI nada Ganduje sarautar Aare Fiwajoye yayin da maidakinsa kuma aka bata sarautar Yeye Aare Fiwajoye.

Manyan bakin da suka halarci wurin taron sun hada da Bola Ahmad Tinubu dan takarar shugaban kasa a jam’iyar APC.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...