Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta gayyaci shugaban ƙungiyar ƙwadago ta ƙasar (NLC), Joe Ajaero zuwa ofishinta a Abuja. Rundunar ta gayyace shi ne dai saboda amsa tambayoyi game da zargin
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta gayyaci shugaban ƙungiyar ƙwadago ta ƙasar (NLC), Joe Ajaero zuwa ofishinta a Abuja. Rundunar ta gayyace shi ne dai saboda amsa tambayoyi game da zargin
Shugaban jam’iyar APC na jihar Oyo, Isaac Omodewu ya mutu. Omodewu ya mutu ne a ƙasar Amurika inda yaje ganin likita. A cikin watan Nuwamban shekarar 2023 ya bar Najeriya
An gano gawar wani ɗan sandan kwantar da tarzoma da aka yi garkuwa da shi a wajejen garin Kampani dake gundumar Bashar a ƙaramar hukumar Wase ta jihar Filato. Ɗan
A ranar Litinin 19 ga watan Agusta ne shugaba Bola Tinubu zai tafi kasar Faransa, inda zai tashi daga Abuja, babban birnin kasar. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa
Rundunar sojin Najeriya ta sanar a ranar Lahadin cewa dakarunta sun yi nasarar kashe wani fitaccen kwamandan kungiyar Boko Haram, Abu Rijab da wasu mayakan ta’addanci a wani samame da
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Bauchi BSIEC ta ayyana, Yunusa Muhammad ɗan takarar jam’iyar AAC a matsayin wanda ya lashe zaɓen kujerar kansila a mazaɓar Papa dake ƙaramar
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun kama mutane 35 da ake zarginsu da ƙwacen waya a yayin wani samame da suka kai wasu matattarar ɓatagari dake cikin
Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin rage yawan wakilan Najeriya zuwa taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79 da ake gudanarwa a birnin New York na kasar Amurka. Femi
Motoci biyu dake cike da shinkafar da gwamnatin tarayya ta bayar aka rabawa kungiyoyi 436 dake jihar Kaduna a ranar Laraba. Buhuna 2,400 na shinkafa mai nauyin 25kg shi ne
Kwamishiniyar ilimin gaba da sakandare ta jihar Bauchi, Mrs Lydia Tsammani, ta ce jihar ta rufe kwalejojin ilimi masu zaman kansu 39 saboda rashin rijista. Mrs. Tsammani ta bayyana haka
Dakarun soja sun samu nasarar kama wani mai shagon sayar da magani wanda yake sayar da miyagun kwayoyi ga ƴan fashin daji da kuma masu kai musu bayanai a ƙauyen
Dakarun soja sun samu nasarar kama wani mai shagon sayar da magani wanda yake sayar da miyagun kwayoyi ga ƴan fashin daji da kuma masu kai musu bayanai a ƙauyen
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da wasu ɗaliban aikin likita su 20 a jihar Benue. Ɗaliban da aka sace sun fito ne daga jami’ar Maiduguri da kuma jami’ar Jos a
Mamakon ruwan sama da aka fara da daren ranar Alhamis da aka cigaba da sheƙawa har tsakar ranar Juma’a ya jawo karyewar wata gada a ƙaramar hukumar Maiyama dake jihar
Babban kotun tarayya dake Lagos ta bayar da umarnin wucin gadi na ƙwace zunzurutun kuɗi har dala miliyan $2.045 da wasu gine-gine bakwai da kuma hannayen jari mallakin, Godwin Emefiele
Sanata Abdulrahaman Kawu Sumaila dake wakiltar mazaɓar Kano ta kudu a majalisar dattawa ya ce a duk wata ana biyansa naira miliyan 21 a matsayin albashi da wasu kuɗaɗen gudanar
Sanata Abdulrahaman Kawu Sumaila dake wakiltar mazaɓar Kano ta kudu a majalisar dattawa ya ce a duk wata ana biyansa naira miliyan 21 a matsayin albashi da wasu kuɗaɗen gudanar
Kungiyar Likitoci reshen Jihar Kaduna (ARD), a ranar Alhamis, ta gudanar da zanga-zangar lumana domin neman a sako abokin aikinsu, Dokta Ganiyat Popoola ba tare da wani sharadi ba da
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa Malabo babban birnin ƙasar Equatorial Guinea inda zai fara wata ziyarar aiki ta kwanaki uku. A ranar Talata fadar shugaban ƙasa ta fitar
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa Malabo babban birnin ƙasar Equatorial Guinea inda zai fara wata ziyarar aiki ta kwanaki uku. A ranar Talata fadar shugaban ƙasa ta fitar